عن أبي سعيد الخُدْرِيِّ رضي الله عنه : أنه سمع النبي صلى الله عليه وسلم يقول: «إذا رأى أحدُكُم رُؤيا يُحِبُّهَا، فإنما هي من الله تعالى، فليَحْمَد الله عليها، وَلْيُحَدِّثْ بها - وفي رواية: فلا يُحَدِّثْ بها إلا من يُحَبُّ- وإذا رأى غير ذلك مِمَّا يَكْرَه، فإنما هي من الشيطان، فَلْيَسْتَعِذْ من شَرِّهَا، ولا يَذْكُرْهَا لأحد؛ فإنها لا تضره».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Abu Sa'id Al-khudri -Allah ya yarda da shi-cewa shi ya ji Manzon Allah SAW yana cewa: "Idan Bawa Musulmi yayi Al-wala, ko kuma Mumini sai ya wanke Fuskarsa to kowane laifi zai futa daga fuskarsa da ya gani da Idanuwansa tare da ruwa, ko kuma qaeshen xigon ruwan da ya xiga" a wata riwayar: kada ya gayawa kowa sai wanda yake so, kuma idan yaga wanin hakan daga cikin abunda yake qi, to wannan daga Shaixan ne, sai ya nemi tsari daga Sharrinsa, kuma kada ya gayawa kowa; saboda ba zata cutar da shi ba"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]