عن جابر بن عبد الله رضي الله عنهما أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: "مَنْ لَقِيَ الله لا يُشْرِك به شَيئا دخل الجنَّة، ومن لَقِيَه يُشرك به شيئا دخَل النار".
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Daga Jabir Dan Abdullahi zuwa ga Annabi:"Duk Wanda ya gamu da Allah baiyi masa shirka ba to zai shiga Aljanna, kuma duk wanda ya gamu da shi alhalin yana yi Masa shirka to zai shiga Wut"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi
Annabi yana bamu labari a cikin wannan Hadisin cewa lallai Duk wanda ya Mutu baiyi shirka da Allah ba da komai a cikin Rubibiyya sa ne ko a cikin Uluhiyya sa ne ko kuma a cikin sunayensa ne ko sifofinsa to zai shiga Aljanna, kuma idan ya Mutu Mushiriki to makomarsa ita ce wuta.