عن أبي سعيد الخدري وأبي هريرة رضي الله عنهما مرفوعاً: «إذا دخلَ أهلُ الجنةِ الجنةَ يُنَادِي مُنادٍ: إن لكم أن تَحْيوا، فلا تَموتُوا أبداً، وإن لكم أن تَصِحُّوا، فلا تَسقَمُوا أبداً، وإن لكم أن تَشِبُّوا فلا تَهرَمُوا أبداً، وإن لكم أن تَنعَمُوا، فلا تَبْأسُوا أبداً».
[صحيح] - [رواه مسلم، وفي لفظه تقديم وتأخير]
المزيــد ...
Daga Abu Sa'id Al-Khudri da Abu huraira -Allah ya yarda da su- zuwa ga Manzon Allah "Idan 'Yan Aljanna suka shiga Aljanna wani mai kira zai yi kira: Lallai ku zaku rayu kuma ba zaku Mutu ba har abada, Kuma zaku zauna cikin lafiya, ba zaku yi rashin lafiya ba, kuma zaku zauna Matasa ba zaku tsufa ba har abada, kuma zaku yi ta jin daxi ba zaku tava shan wahala ba har abadan"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]
Idan 'Yan Aljanna suka shiga Aljanna wani mai kira zai yi kira: Lallai ku zaku rayu kuma ba zaku Mutu ba har abada, Kuma zaku zauna cikin lafiya, ba zaku yi rashin lafiya ba, kuma zaku zauna Matasa ba zaku tsufa ba har abada, kuma zaku yi ta jin daxi ba zaku tava shan wahala ba har abadan