عن أبي هريرة رضي الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: «حُجِبت النار بالشهوات، وحُجبت الجنة بالمَكَاره»متفق عليه وهذا لفظ البخاري.
وفي رواية لهما: «حُفَّت» بدل «حُجِبت».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
An rawaito daga Abu Huraira Allah ya yarda da shi- cewa Manzon Allah SAW ya ce: "An tsare Wuta da Kawace Kwacen son Rai, kuma an kewaye Al-Janna da Abubuwan ki" Buhari da Muslim ne suka rawaito shi kuma wannan Lafazin Bukhari ne, Kuma a cikin wata riwayar ta su "an kewaye wuta" a Maimakon "an tsareta"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi