عن المسور بن مخرمة رضي الله عنهما مرفوعًا: «فاطمة بَضْعة مني، فمَن أغضبها أغضبني».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
Daga Al-Miswar bn makhrama- Allah ya yarda da su- Zuwa ga Annabi: "Faxima wata tsokace daga gare ni, duk wanda ya vata mata to ya vata mun"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi
Mnzon Allah SAW yana bada Labari cewa Lallai Faxima wata tsokace daga gare ni, duk wanda ya vata mata to ya vata masa SAW