عن المسور بن مخرمة رضي الله عنهما مرفوعًا: «فاطمة بَضْعة مني، فمَن أغضبها أغضبني».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan Fassarar tana Buƙatar Ƙarin Bita da Zurfafawa (Ingantawa).

Daga Al-Miswar bn makhrama- Allah ya yarda da su- Zuwa ga Annabi: "Faxima wata tsokace daga gare ni, duk wanda ya vata mata to ya vata mun"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Mnzon Allah SAW yana bada Labari cewa Lallai Faxima wata tsokace daga gare ni, duk wanda ya vata mata to ya vata masa SAW

Manufofin Fassarorin
Yare: الإنجليزية الأوردية الإسبانية Kari (14)