عن أبي سعيد الخدري رضي الله عنه قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «الحَسَن والحُسَيْن سَيِّدا شَباب أهْل الجنة».
[صحيح] - [رواه الترمذي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Dagga Abu Sa'id Alkudrii - Allah ya yarda da shi yace: 'Manzo tsira da amincin Allah SAW ya ce: "Alhasan da Alhusain su ne Shugabannin Matasan Aljanna"
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Alhasan da Alhusain 'Ya'yan Faxima Xiyar Manzon Allah SAW su ne Mafifitan Samarin Aljanna, ko kuma Shuwagabannin 'Yan Aljanna in kaxauke Annabawa da Halifofin Manzon Allah, saboda 'Yan Aljanna shekarun su xaya shi Samartaka, kuma zai yiwi ana nufin cewa su sune Shugannin duk wanda ya Mutu Matashi kuma ya shiga Aljanna

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin