عن أبي الفضل العباس بن عبد المطلب رضي الله عنه قال: قلتُ: يا رسول الله عَلِّمْنِي شيئا أسأله الله تعالى ، قال: «سَلُوا اللهَ َالعافية» فمكثتُ أياما،ً ثم جِئْتُ فقلتُ: يا رسول الله علمني شيئا أسأله الله تعالى ، قال لي: «يا عباس، يا عَم رسول الله، سَلُوا الله العافية في الدنيا والآخرة».
[صحيح لغيره] - [رواه الترمذي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Abul Fadhl Al-Abbas Bn Abdul Mutallib -Allah ya rarda da shi- ya ce:ya Manzon Allah ka sanar da ni wani abu da zan roki Allah da shi, ya ce: "Ka roko Allah lafiya" sai na zauna kwanaki, sannan na zo sai na ce: ya Manzon Allah ka Sanar da ni wani Abu da zan roki Allah Madaukakin Sarki, sai ya ce da ni: "Ya kai Abbas, ya Ammin Manzon Allah, ku roki Allah lafiya a cikin Duniya da lahira"
Ingantacce ne ta wani bangaren - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Wannan Hadisin yana daga cikin Hadisan da suka tattare Kalmomin Annabi –tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- hkika Kawunsa Abbas ya yambayr shi, cewa ya sanar das hi wata Addu’a, sai ya sanar das hi Addu’ar da kalmominta suka kushi komai kuma gajeria wacce take takaitacciya kwarai kuma mai yalwar Ma’ana, wacce ta tattare dukkan Al-khairan Duniya da Lahira, da kuma boye lafazin wani abu da akai don girmamawa ne, dom yana son yana son wani abune mai saukida zai fada, wajen rokon Allah da shi wanda Kalma daya ne amma yana da babban lada, sai y ace: "c2">“Ka roki Allah lafiya” kuma da rashin dabaibaye lafiyar da wani abu da ai sanyata gamammiya da ata lazamta kubuta daga kowane irin Sharri na Duniya da lahira

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa Malayalam
Manufofin Fassarorin