عن أبي هريرة رضي الله عنه قال: «أَتَى رجل مِنَ المسلمين رسولَ صلى الله عليه وسلم وهو في المسجد فَنَادَاهُ: يا رسول الله، إنِّي زَنَيْتُ، فَأَعْرَضَ عنه، فَتَنَحَّى تِلْقَاءَ وَجْهِهِ فَقَالَ: يا رسول الله، إنِّي زَنَيْت، فأعرض عنه، حَتَّى ثَنَّى ذلك عليه أَرْبَعَ مَرَّاتٍ. فَلَمَّا شَهِدَ عَلَى نَفْسِهِ أَرْبع شهادات: دَعَاهُ رَسُولُ الله صلى الله عليه وسلم ، فَقَالَ: أَبِكَ جُنُونٌ؟ قَالَ: لا، قَالَ: فَهَلْ أُحْصِنْت؟ قَالَ: نَعَمْ، فَقَالَ رَسُولُ الله: اذْهَبُوا بِهِ فَارْجُمُوهُ». قَالَ ابْنُ شِهَابٍ: فَأَخْبَرَنِي أَبُو سَلَمَةَ بنُ عَبْدِ الرَّحْمَنِ. سَمِعَ جَابِرَ بنَ عَبْدِ الله يَقُولُ: «كُنْت فِيمَنْ رَجَمَهُ، فَرَجَمْنَاهُ بِالمُصَلَّى، فَلَمَّا أَذْلَقَتْهُ الْحِجَارَةُ هَرَبَ، فَأَدْرَكْنَاهُ بِالحَرَّةِ، فَرَجَمْنَاهُ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga Abu Huraira –Allah ya yarda das hi- y ace: “Anzowa da wani mutum daga cikin Musulmai ga Mazon Allah –tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- a cikin Masallaci sai ya kirawo shi: Ya Manzon Allah, ni nayi Zina, sai yak au da kai ga barinsa, sai yasake zagayowa ta daya fuskarsa sai y yace: ya mazon Allah ni nayi Zina sai yak au da kai, har ya maimaita masa sau Hudu, yayin da yayi wa kansa da kansa shaida har sau hudu sai Annabi ya kirawo shi sai y ace das hi: ko kana da hauka nr? Ya ce: aa sai y ace ko ka taba Aure? Sai ya ce: E sai Manon SAW y ace: ku tafi das hi ku jefe shi sai Ibn Shihab y ace: Abu Salama Bn abdul-Rahman ya bani labara cewa yaji Jabiri Bn Abdullahi yana cewa: “Na kasance cikin wadan ga muka
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Ma’iz Bn Malik Al-aslami –Allah ya yarda das hi ya zo wajen Manon Allah SAW yana cikin Masallaci, sai ya kirawo shi, kuma yayi ikirari akansa cewa yayi ina, sai Annabi ya kawar mada da kai ko zai dawo ya tuba a tsakaninsa da Allah, sai dai yazo cikin yana mai fuda kansafushi da kansa, yana mai yankewa cewa tsarkake shi kawai ayi masa Haddi, sai ya fyskance shit a wajen fuskarsa har wa lau, sai yayi Ikirarin Zina akansa kuma dai, sai Annabi SAW ya kawar da kai har said a yayi Shaida akansa da Zina sau Hudu, sannan ne ya tambaye shi: shi ko yana da hauka ne? y ace a’a kuma ya tambayi ‘Yan Uwansa ko yana da Aure ? kuma ya tambayeshi ko yayi abunda ba sai anyi masa Haddi ba, na tabawa ko kuma sunbanta, sai ya bayyana da zina karara, yayin da Annabi ya tabbatar daga dukkan wadan can, kuma ya tabbatar cewa Haddi ya kama shi, sai ya Umarci sahabbansa das u tafi da shi sai suka jefe shi, sai suka futo das hi zuwa Baki’a Al-garkad –Kuma shi ne wurin Sallar Jana’iza- sai suka jefe shi, yayin day a fara jin afin Duwastu sai ya nemi ya gudu daga Mutuwa, saboda Ran Dan Adam baya iya jure hakan, sai ya gudu, sai suka kamo shi a Harra, sai suka yi Masa rubdugu har ya Mutu –Allah yayi masa rahama kuma ya yarda das hi

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam
Manufofin Fassarorin