عن البراء رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رسولُ الله صلى الله عليه وسلم : "مَا مِنْ مُسْلِمَينِ يَلْتَقِيَانِ فَيَتَصَافَحَانِ إِلاَّ غُفِرَ لَهُمَا قَبْلَ أنْ يَفْتَرِقَا".
[الحديث بمجموع طرقه وشاهده صحيح أو على الأقل حسن] - [رواه أبو داود والترمذي وابن ماجه وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

"Babu Wasu Musulmai biyu da zasu hadu sannan su gaisa hannu da hannu sai Allah ya gafarta musu Zunubansu kafin su rabu"
Hadisin a baki dayan tarin Hanyoyin sa da kuma Shawahidansa ingantattu ne ko mafi karancin Matsayinsa Hassan ne - Ibnu Majah ne ya Rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin