عن معاوية بن أبي سفيان رضي الله عنه قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «من يُرِدِ الله به خيرا يُفَقِّهْهُ في الدين».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
An Rawaito daga Mu'awiya Bn Abi Sufyan -Allah ya yarda da shi ya: Manzon Allah -tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: "Duk wanda Allah yake nufinsa da Alkairi zai fahimtar da shi Addini"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Duk wanda Allah yake nufinsa da Anfani da kuma alkairi zai sanya shi Masanin Hukunce Hukuncen Shari'a kuma Mai Ido a cikin su