عن سعد بن أبي وقاص –رضي الله عنه- مرفوعاً: "إنَّ اللهَ يُحبُّ العَبدَ التقيَّ الغنيَّ الخفيَّ".
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Daga Sa'ad Bn Abi Wakkas -Allah ya yarda da shi- daga Annabi: "Lallai Allah yana son Bawa Mai jin tsoronsa Mawadaci da yake boye kansa"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]
Annabi, tsira da aminci su tabbata a gare shi, ya bayyana halayen mutumin da Allah Ta'ala yake so, don haka ya ce: "Allah yana son salihi, attajiri boyayyen bawa"nin Allah kuma yake nisantar haninsa, kuma ya tsaya da farillai kuma ya nisanvi abunda aka haramta, kuma duk da hakan an sifanta shi da Mawadaci akankin kansa saboda ya wadata a wurin Allah Madaukaki daga waninSa. ba ya tambayar mutane komai kuma baya sanya mutane cikin kaskanci, amma ya wadatu daga mutane, ya cancanci Ubangijinsa, baya kulawa da wasu.Wannan boyayyine kuma baya nuna kansa kuma bai damu da bayyana ga mutane ko wanda za'a riqa nunawa da yatsa,ko mutane su rinqa yin magana akai.