عن عاصم قال: سألتُ أنساً رضي الله عنه عن القُنُوت، قال: قبل الركوع، فقلت: إن فلاناً يزعم أنك قلت بعد الركوع؟ فقال: كَذَبَ، ثم حَدَّثَنَا، عن النبي صلى الله عليه وسلم : «أنه قنت شهراً بعد الركوع، يدعو على أحياء من بني سليم»، قال: «بعث أربعين -أو سبعين يشك فيه- من القراء إلى أناس من المشركين»، فعرض لهم هؤلاء فقتلوهم، وكان بينهم وبين النبي صلى الله عليه وسلم عهد، «فما رأيته وجد على أحد ما وجد عليهم».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Asim ya ce: na tambayi Anas -Allah ya yarda da shi- game da Al-qunuti, ya ce: kafin ya xago daga Ruku'u, sai na ce: lallai cewa Wane yana rayawa cewa kai kana cewa bayan ruku'u? sai ya ce: Yayi qarya, sannan ya gaya mana cewa Manzon Alllah SAW: "cewa shi yayi yayi al-qunuti wata xaya bayan Ruku'u, yana Addu'a ga wasu Mutane daga cikin Bani Sulaim" kuma ya ce: "Ya aika Mutum Arba'in ko Saba'in -yana dai kokwantn yawan- Na Makarantan Qur'ani zuwa ga wasu Mutane Mushirikai" sai waxan can Mutane suka far musu suka kashe su, kuma ya kasance a tsakaninsu akwai Manzon Allah SAW a lokacin "Ban tava ganin sa yayi bacin rai ba kamar bacin rai akan su"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Wanna Hadisin yana bayanin Halaccin Al0qunuti a faruwar Wata Musiba, kuma cewa ita tana kasancewa ne bayan Ruku'u saboda aikin Manzon Allah SAW lokacin da banu sulaim suka warware masa Al-qawarin da ke tsakaninsu da Musulmai da kshe Mutum saba'in ko Arba'in na Makaranta Qur'ani waxan da Manzon Allah SAW ya turasu zuwa gare su sai yayi Al-qunuti wata xaya akan su bayan Ruku'i.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Kurdawa
Manufofin Fassarorin