عن أنس بن مالك رضي الله عنه أن النبي صلى الله عليه وسلم : كان لا يقنت إلا إذا دعا لقوم، أو دعا على قوم.
[صحيح] - [رواه ابن خزيمة]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Anas -Allah ya yarda da shi- Lallai cewa Manzon Allah SAW ya kasance baya Al-qunuti sai in zai Addu'a ga wasu Mutane, ko yayi Addu'a kan wasu Mutane
Ingantacce ne - Ibn Khuzaimah ya rawaito shi

Bayani

Wanna Hadisin yana bayanin wuraren da Manzon ALah yake yin Al-qnuti a cikinsu, kuma sune: kodai yayi Addu'a ta Alheri ga Mutane, ko kuma yayi Musu Mummuna akansu, da kuma wannan ne ya ke bayyana Halaccin Al-qunuti a cikin faruwar Musibu, kuma baya nufin a cikin sallolin Farilla akawi wani Al-qunuti, kuma shi ya kevanta ne da wasu kwanaki na faruwa was abubuwa da kuma Musibu; saboda vManzon Allah SAW ya Kasance baya Al-qunuti sai idan zai Addu'a ga Mutane Musulmai, ko zai Addu'a kan Kafirai, kuma wannan Al-qunutin baya kevanta da wata Sallah banda wata, Ya halatta a yita a kowace sallah.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin