عن عبد الله بن عمر- رضي الله عنهما- قال: كان رسول الله صلى الله عليه وسلم يقول: «اللَّهُمَّ إنِّي أَعوذُ بك مِنْ زوالِ نعمتِكَ، وتحوُّلِ عافيتِكَ، وفُجاءةِ نقْمتِكَ، وجَميعِ سَخَطِكَ».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
Daga Abdullah Bn Umar -Allah ya yarda da su- ya ce Manzon Allah SAW yana cewa: "Ya Ubangji ni ina neman tsari daga gareka daga gushewar Ni'amarka, da kuma Juyawar lafiyarka, da kuma shammatar Azabarka, da baki xayan fushinki"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]