عن عبد الله بن خُبَيْب رضي الله عنه قال: قال لي رسول الله صلى الله عليه وسلم : «اقرأ: قل هو الله أحد، والمُعَوِّذَتَيْنِ حين تمسي وحين تصبح، ثلاث مرات تكفيك من كل شيء».
[صحيح] - [رواه أبو داود والترمذي والنسائي]
المزيــد ...
An Rawaito daga Abdullahi Bn Khubaib -Allah ya yarda da shi- ya ce Manzon Allah ya ce da ni: "Maye ya damu wasu Mutane suka ce kaza Kaza? sai dai ina Sallah kuma ina Baccma ina i kuma ina Azumi kuma shan ruwa, kuma ina Auren Mata; saboda haka duk wanda ya kyami Sunna ta to baya tare da ni"
[Ingantacce ne] - [Al-Tirmithi Ya Rawaito shi - Al-Nasa'i Ya Rawaito shi - Abu Daud Ya Rawaito shi]