عن أبي مسعود البدري رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «مَنْ قَرَأَ بِالآيَتَيْنِ مِنْ آخر سُورَةِ البَقَرَةِ في لَيْلَةٍ كَفَتَاه».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
"Duk wanda ya karanta Ayoyi biyu daga karshen Surat al-Bakara a cikin Dare to sun Isar masa (Kariya
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi