lis din Hadisai

Ku rika Tilawar Alqurani Na Rantse da wanda raina yake a Hannunsa yafi saurin guduwa sama da Rakumi a cikin Dabaibayinsa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mafi Alkairinku wanda ya koyi Al'qu'ani kuma ya koyar da shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kada ku mayar da gidajenku makabarta, Shaiɗan yana guduwa daga gidan da ake karanta Surat Al-Bakarah a cikinsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
"Duk wanda ya karanta Ayoyi biyu daga karshen Surat al-Bakara a cikin Dare to sun Isar masa (Kariya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Duk wanda ya karanta wani harafi daga littafin Allah, to, yana da lada, kuma kowane lada za a ninkashi goma
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah SAW ya kasance yana anbaton Allah a kowane yanayi yake
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah - maɗaukakin sarki Ya ce: Na raba sallah tsakanina da tsakanin bawaNa gida biyu, bawaNa yana da abin da ya roƙa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Yayin da Mutuwa ta zowa Aba Dalib sai Manzan Allah tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yazo masa a wajansa akwai Abdullahi Dan Ubayyu da Abu Jahal,sai yace dashi:ya Baffana kace babu abin bautawa da Gaskiya sai Allah;kalmace da zan maka dalili da ita a wajan Ubangiji
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kwatankwacin muminin da yake karanta AlKur'ani kamar gawasa ne, kanshinta mai dadi ne, kuma dandanonta mai dadi ne, kuma kwatankwacin muminin da ba ya karanta AlKur'ani kamar dabino ne ba shi da kanshi amma dandanonsa ma zaki ne
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Gangaran wajen Karatun Quran yana tare da Manyan Mala'iku Masu biyayya ga Allah, kuma wanda yake karatu kuma yake guragura a cikinsa yana mai shan wuya to yana da lada biyu.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Baka ga Wasu Ayoyi da aka saukar da su ba a wannan Daren ba'a tava ganinsu ba? Falaqi da Nasi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lalai cewa yana sauka ga Manzon SAW a safiya mai tsananin Sanyi, sannan goshinsa ya riqa tsatsafar da gumi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ku kawata Muryarku da Qur'ani
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Da wannan aka Umarce ku? cewa ku riqa jifan littafin Allah da Shashinsa? kuma Al-ummai sun vata kafinku a irin wannan, lallai ku ba komai bane a cikin irin wannan, ku dubi abunda aka Umarceku da shi, kuma ku yi aiki da shi, wanda kuma aka haneku to ku hanu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kada kuyi jayayya a cikin Qur'ani saboda Jayayya a cikinsa Kafirci ne
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Alkiyama ba zata tashi ba har sai rana ta bullo ta mafadarta, idan ta bullo mutane suka ganta sai su yi imani gaba dayansu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kada ku gasgata mazowa littafi kuma kada ku karyatasu, ku ce: {Mun yi imani da Allah da abinda aka saukar mana}
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance ba ya sanin rabewar sura har sai {Da sunan Allah Mai rahama Mai jin kai} ta sauka a gare shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Za'a ce da ma'abocin Alkur’ani: Karanta ka daukaka, ka rera kamar yadda ka kasance kana rerawa a duniya, domin cewa matsayinka zai tasayane a karshen ayar da ka karantata
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
sun kasance suna koyan ayoyi goma daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, ba sa koyan wasu goman daban har sai sun san abinda ke cikin wadannan na ilimi da aiki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Yakai baban Al-Munzir, shin ka san wacce aya ce daga littafin Allah mafi girma tare dakai?" ya ce: Na ce; {Allah wanda babu wani abin bautawa da gaskiya sai Shi Rayayye Tabbatacce da kanSa} [Al-Baqara: 255]. Ya ce: Sai ya daki kirjina, ya ce: "Wallahi ilimi ya faranta maka kai baban Al-Munzir
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance idan ya zo wa shinfidarsa kowanne dare yana taro tafikansa, sannan ya yi tofi a cikin su, sai ya karanta a cikinsu: {Ka ce Shi ne Allah Shi kadi }, da {Ka ce ina neman tsari da Ubangijin safiya}, da {Ka ce ina neman tsari da Ubangijin mutane} (Kul huwa da Falaki da kuma Nasi)
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Yahudawa an yi fushi da su, Kiristoci kuwa batattu ne
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan kaga wadanda suke bin masu kama da juna daga gareshi to wadannan su ne Allah Ya ambata, to ku gujesu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai abin da kake faɗa kuma kake kira zuwa gareshi mai kyau ne, ina ma dai ka sanar da mu cewa akwai kaffara ga abin da muka aikata
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya ku mutane lallai Allah Ya kawar muku da wautar Jahilci da jiji da kai da iyayen da take sa su
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
{Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah SAW ya ce mun: Ka karanta mun Al-qur'ani, sai na ce: ya manzon Allah yaya zan karanta maka bayan kai aka saukarwa? ya ce: Ni ina son inji Qur'ani daga wani na"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Babu hassada sai a cikin mutum biyu: mutumin da Allah ya bashi kudi, sai ya yi mulkin halakar sa da gaskiya, da kuma mutumin da Allah ya bashi hikima da shi, don haka ya yanke hukunci ya kuma koyar da shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa Annabi ya aika Wani Mutum a wani yaki sai ya kasane yana" karantawa abokansa in yana jansu Sallah, Sai yake cika karatunsa da: Kulhuwa.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ranar Al-kiyama za'a zo da Qur'ani da Ma'abotansa wadan da suke aiki da shi a cikin Duniya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa a cikin littafin da Manzon Allah SAW ya rubuta zuwa Amr Bn Hazm lallai cewa kada wanda ya tava Qur'ani sai yana da tsarki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
An tambayi Ibn Abbas da Muhammad Bn Al-hanafiyya: shin Annabi SAW ya bar wani abu? sai suka ce: babu abunda ya bari banda abunda yake tsakanin Bangwaye biyu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Wani lokaci yakan zo mun kwatankwacin Qararrawa, kuma yafi tsanani a gare ni, sai ya rabu da ni kuma na riqe abunda ya ce mun, kuma wani lokacin yana yi mun kamanceceniya Mala'ikan da Wani Mutum sai yayi mun Magana sai na riqe abunda ya ce
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Annabin Allah SAW ya kasance idan an saukar Masa da Wahayi yakan shiga qunci fuskarsa ta turvune
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Tir da xayansu da yake cewa Na manta Aya kaza da kaza, aa an mantar da shi ku riqa tuna Qur'ani, saboda shi ne mafi saurin mantawa daga zukatan Maza sama da Raquma
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ku karanta Alqurani domin zai zo Ranar Alkiyama mai ceton Ma'abotansa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Umar, Allah ya yarda da shi, ya kasance yana shiga wurina tare da dattawan wata cikakke, don haka sai kace wasu daga cikinsu sun samu kansu a ciki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Allah - daukaka da daukaka - sun bi wahayi zuwa ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - kafin rasuwarsa har ya mutu mafi yawan abin da aka saukar.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya kai Jibril na aiko ka zuwa Al-umma Ba'uwa cikinsu akwai Tsohuwa, da Tsoho, da kuma Yaro da baiwa, kuma Mutumin da bai tava karanta wani littafi ba
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ku karanta Al-qur'ani abunda zukatanku suka fahimta, to idan kuma kuka sava to ku tashi ku barshi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Abubuwa biyu nafi tsoro ga Al-umma ta Al-qur'ani da kuma Nono, Amma tsorona da nono saboda zasu riqa bin kauyuka kuma suna bin son ransu kuma suna barin Sallah, kuma Al-Qur'ani shi ne Munafukai su koyeshi sai su riqa jayayya da muminai da shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ku karanta Alqurani domin zai zo Ranar Alkiyama mai ceton Ma'abotansa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci