عن عمر بن الخطاب -رضي الله عنه-: أن النبي -صلى الله عليه وسلم- قال: «إن اللهَ يَرفعُ بهذا الكِتابِ أقْواماً ويَضَعُ به آخَرِينَ».
[صحيح.] - [رواه مسلم.]
المزيــد ...
Daga Umar Allah ya yarda da shi- cewa manzon Allah SAW ya ce: "Lallai cewa Allah yana daga Darajar wasu Mutane da wannan littafin kuma ya sauke Darajar wasu"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi