عن عثمان بن عفان رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «خَيرُكُم من تعلَّمَ القرآنَ وعلَّمَهُ».
[صحيح] - [رواه البخاري]
المزيــد ...
An karbo daga Usman Bn Affan -Allah ya yarda dashi- daga Annabi-tsira da amincin Allah su tabbata agareshi- ya ce: "Mafificinku shi ne wanda ya san Qur'ani kuma ya sanar da shi".
Ingantacce ne - Buhari ne ya rawaito shi