عن أبي موسى الأشعري رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم قال: «تعاهدوا هَذَا القُرْآنَ، فَوَالَّذِي نَفْسُ مُحَمَّدٍ بِيَدِهِ لَهُوَ أشَدُّ تَفَلُّتاً مِنَ الإبلِ فِي عُقُلِهَا». .
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
An rawaito daga Abu Musa Al-ash'ari -Allah ya yarda da shi- daga Annabi ya ce: Ku rika Tilawar Alqurani Na Rantse da wanda raina yake a Hannunsa yafi saurin guduwa sama da Rakumi a cikin Dabaibayinsa.
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]