عن النواس بن سمعان رضي الله عنه قال: سمعتُ رسولَ اللهِ صلى الله عليه وسلم يقولُ: «يُؤتى يوم القيامة بالقرآن وأهلِه الذين كانوا يعملون به في الدنيا، تَقْدُمُه سورةُ البقرة وآلِ عمران، تُحاجَّانِ عن صاحِبِهِما».
[صحيح] - [رواه مسلم، ولفظة: "في الدنيا" لا توجد في مسلم، ولعل النووي أخذها من ابن الأثير، انظر: جامع الأصول (8/472 رقم6242)]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Ankarvo daga Nawwas Bn Sam'an -Allah ya yarda da shi- yace na ji Manzon Allah SAW ya ce "za;a zo da Alqur'ani a Ranar Alkiyama da Ma'abotansa da suke aiki da shi a Duniya, Suratul Baqara da Ali Imran suna musu jangora, suna kare Ma'atansu"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Kurdawa
Manufofin Fassarorin