lis din Hadisai

Manzon Allah SAW ya kasance yana anbaton Allah a kowane yanayi yake
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Da wannan aka Umarce ku? cewa ku riqa jifan littafin Allah da Shashinsa? kuma Al-ummai sun vata kafinku a irin wannan, lallai ku ba komai bane a cikin irin wannan, ku dubi abunda aka Umarceku da shi, kuma ku yi aiki da shi, wanda kuma aka haneku to ku hanu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kada kuyi jayayya a cikin Qur'ani saboda Jayayya a cikinsa Kafirci ne
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
sun kasance suna koyan ayoyi goma daga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, ba sa koyan wasu goman daban har sai sun san abinda ke cikin wadannan na ilimi da aiki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah SAW ya ce mun: Ka karanta mun Al-qur'ani, sai na ce: ya manzon Allah yaya zan karanta maka bayan kai aka saukarwa? ya ce: Ni ina son inji Qur'ani daga wani na"
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa a cikin littafin da Manzon Allah SAW ya rubuta zuwa Amr Bn Hazm lallai cewa kada wanda ya tava Qur'ani sai yana da tsarki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
An tambayi Ibn Abbas da Muhammad Bn Al-hanafiyya: shin Annabi SAW ya bar wani abu? sai suka ce: babu abunda ya bari banda abunda yake tsakanin Bangwaye biyu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ku karanta Al-qur'ani abunda zukatanku suka fahimta, to idan kuma kuka sava to ku tashi ku barshi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Abubuwa biyu nafi tsoro ga Al-umma ta Al-qur'ani da kuma Nono, Amma tsorona da nono saboda zasu riqa bin kauyuka kuma suna bin son ransu kuma suna barin Sallah, kuma Al-Qur'ani shi ne Munafukai su koyeshi sai su riqa jayayya da muminai da shi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci