+ -

عن ابن مسعود رضي الله عنه قال: قال لي النبي صلى الله عليه وسلم : «اقرأ عليَّ القرآنَ»، فقلت: يا رسول الله، أقرأ عليك، وعليك أُنزل؟! قال: «إني أحب أن أسمعه من غيري» فقرأتُ عليه سورةَ النساءِ، حتى جِئْتُ إلى هذه الآية: {فَكَيْفَ إِذَا جِئْنَا مِنْ كُلِّ أُمَّةٍ بِشَهِيدٍ وَجِئْنَا بِكَ عَلَى هَؤُلاَءِ شَهِيدًا} قال: «حَسْبُكَ الآنَ» فالتفتُّ إليه، فإذا عَيْنَاهُ تَذْرِفَانِ.
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Ibn Mas'ud -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya ce mun: Ka karanta mun Al-qur'ani, sai na ce: ya manzon Allah yaya zan karanta maka bayan kai aka saukarwa? ya ce: Ni ina son inji Qur'ani daga wani na" sai na karanta masa Suratu Al-nisa, har na zo wannan Ayar: "Mai kake gani idan muka zo da kowace Al-umma da mai mata Shaida kai kuma muka zo da kai kana shaida kan waxan nan" sai ya ce: ya isheka sai na waiwayo sai naga idanuwansa suna Hawaye
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Vietnam Tagalog Kurdawa Portuguese الدرية المجرية الجورجية المقدونية
Manufofin Fassarorin