kase kashen kana nan rassa
lis din Hadisai
Ya kai baffana, ka ce : Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kalma ce wacce zan kafa maka hujja da ita awurin Allah
عربي
Turanci
urdu
Alkiyama ba zata tashi ba har sai rana ta bullo ta mafadarta, idan ta bullo mutane suka ganta sai su yi imani gaba dayansu
عربي
Turanci
urdu
Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
عربي
Turanci
urdu
Kada ku gasgata mazowa littafi kuma kada ku karyatasu, ku ce: {Mun yi imani da Allah da abinda aka saukar mana}
عربي
Turanci
urdu
Yahudawa an yi fushi da su, Kiristoci kuwa batattu ne
عربي
Turanci
urdu
Idan kaga wadanda suke bin masu kama da juna daga gareshi to wadannan su ne Allah Ya ambata, to ku gujesu
عربي
Turanci
urdu
Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
عربي
Turanci
urdu
Lallai abin da kake faɗa kuma kake kira zuwa gareshi mai kyau ne, ina ma dai ka sanar da mu cewa akwai kaffara ga abin da muka aikata
عربي
Turanci
urdu
Ya ku mutane lallai Allah Ya kawar muku da wautar Jahilci da jiji da kai da iyayen da take sa su
عربي
Turanci
urdu
{Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}
عربي
Turanci
urdu
a'a ku ce: Mun ji mun bi, muna neman gafarKa ya Ubangijinmu makoma tana wurinKa
عربي
Turanci
Indonisiyanci
Mabuɗan gaibu biyar ne
عربي
Turanci
Indonisiyanci
Haƙiƙa an saukar mini da wata aya ita ce mafi soyuwa gareni daga duniya da abinda ke cikinta baki ɗaya
عربي
Turanci
Indonisiyanci
Umar, Allah ya yarda da shi, ya kasance yana shiga wurina tare da dattawan wata cikakke, don haka sai kace wasu daga cikinsu sun samu kansu a ciki
عربي
Turanci
urdu