kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Yayin da Mutuwa ta zowa Aba Dalib sai Manzan Allah tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yazo masa a wajansa akwai Abdullahi Dan Ubayyu da Abu Jahal,sai yace dashi:ya Baffana kace babu abin bautawa da Gaskiya sai Allah;kalmace da zan maka dalili da ita a wajan Ubangiji
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Alkiyama ba zata tashi ba har sai rana ta bullo ta mafadarta, idan ta bullo mutane suka ganta sai su yi imani gaba dayansu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Kada ku gasgata mazowa littafi kuma kada ku karyatasu, ku ce: {Mun yi imani da Allah da abinda aka saukar mana}
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Yahudawa an yi fushi da su, Kiristoci kuwa batattu ne
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan kaga wadanda suke bin masu kama da juna daga gareshi to wadannan su ne Allah Ya ambata, to ku gujesu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai abin da kake faɗa kuma kake kira zuwa gareshi mai kyau ne, ina ma dai ka sanar da mu cewa akwai kaffara ga abin da muka aikata
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ya ku mutane lallai Allah Ya kawar muku da wautar Jahilci da jiji da kai da iyayen da take sa su
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
{Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Umar, Allah ya yarda da shi, ya kasance yana shiga wurina tare da dattawan wata cikakke, don haka sai kace wasu daga cikinsu sun samu kansu a ciki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci