lis din Hadisai

Alkiyama ba zata tashi ba har sai rana ta bullo ta mafadarta, idan ta bullo mutane suka ganta sai su yi imani gaba dayansu
عربي الإنجليزية الأوردية
Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
عربي الإنجليزية الأوردية
Yahudawa an yi fushi da su, Kiristoci kuwa batattu ne
عربي الإنجليزية الأوردية
Idan kaga wadanda suke bin masu kama da juna daga gareshi to wadannan su ne Allah Ya ambata, to ku gujesu
عربي الإنجليزية الأوردية
Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai abin da kake faɗa kuma kake kira zuwa gareshi mai kyau ne, ina ma dai ka sanar da mu cewa akwai kaffara ga abin da muka aikata
عربي الإنجليزية الأوردية
Ya ku mutane lallai Allah Ya kawar muku da wautar Jahilci da jiji da kai da iyayen da take sa su
عربي الإنجليزية الأوردية
{Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}
عربي الإنجليزية الأوردية
a'a ku ce: Mun ji mun bi, muna neman gafarKa ya Ubangijinmu makoma tana wurinKa
عربي الإنجليزية الأوردية
Mabuɗan gaibu biyar ne
عربي الإنجليزية الأوردية