عن أبي بن كعب رضي الله عنه ، قال: لَقِيَ رسولُ الله صلى الله عليه وسلم جبريلَ، فقال: «يا جبريلُ إنِّي بُعِثتُ إلى أُمَّة أُمِّيِّين: منهم العجوزُ، والشيخُ الكبيرُ، والغلامُ، والجاريةُ، والرجلُ الذي لم يقرأْ كتابًا قطُّ» قال: يا محمدُ إنَّ القرآنَ أُنْزِل على سبعة أَحْرُف.
[صحيح] - [رواه الترمذي وأحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Ka'ab -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon Allah SAW ya gamu da Mala'ika Jibril sai ya ce: "Ya kai Jibril na aiko ka zuwa Al-umma Ba'uwa cikinsu akwai Tsohuwa, da Tsoho, da kuma Yaro da baiwa, kuma Mutumin da bai tava karanta wani littafi ba" ya ce: ya Muhammad lallai Al-qur'ani an saukar da shi kan Harafai Bakwai
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur
Manufofin Fassarorin
Kari