عن عبدالله بن عمر رضي الله عنهما أن بلالا أذَّنَ قبل طلوع الفجر، فأمره النبي صلى الله عليه وسلم أن يرجع فينادي: «ألا إن العبد قد نام، ألا إن العبد قد نام».
[صحيح] - [رواه أبو داود]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Abdullahi Bn Umar -Allah ya yarda da su- Lallai cewa Bilal yayi kiran Sallah kafin Al-fijir, sai Manzon Allah SAW ya Umarce shi da ya Maimaita yayi kira da cewa: Ku saurara Bawan yayi Bacci ne, Ku saurara Bawan yayi Bacci ne,
Ingantacce ne - Abu Daud Ya Rawaito shi

Bayani

Wannan Hadisin yana bayanin cewa idan ladani yayi kuskure a lokacin kiran Salla to dole ne ya sanar da Mutane da kuskurensa, saboda Manzon Allah SAW ya Umarci Bilal lokacin da yayi kuskure kan ya yi shela ga Mutane cewa Ku saurara Bawan yayi Bacci ne,

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara
Manufofin Fassarorin