عن عائشة وعبد الله بن عمر وأنس بن مالك رضي الله عنهم مرفوعاً: «إِذَا أُقِيمَت الصَّلاَة، وحَضَرَ العَشَاء، فَابْدَءُوا بِالعَشَاء».
[صحيحة] - [حديث عائشة رضي الله عنها: متفق عليه حديث ابن عمر رضي الله عنهما: متفق عليه حديث أنس رضي الله عنه: متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga A’isha, Abdullahi bin Omar da Anas bin Malik - Allah ya yarda da su - a cikin isnadi: "c2">“Idan salla ta tabbata, kuma aka halarta abincin dare, to ku fara da Isha.”
Ingantacce ne - Buhari da Muslim ne suka rawaito shi da dukkan ruwayoyin sa

Bayani

Idan anyi sallah, kuma abinci ko abin sha ya halarta, to ya zama dole a fara cin abinci da sha har sai sha'awar mai ibada ta karye, kuma hankalinsa bai karkata gareshi ba, kuma yana karbar salla, kuma sharadin hakan ba zai rage lokacin sallah ba, kuma akwai bukata da jingina zuwa ga abinci, kuma wannan yana tabbatar da kamalar Sharia da kiyaye hakkokin rai da sauki.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin