عن سعد بن أبي وقاص رضي الله عنه عن النبي صلى الله عليه وسلم أنه قال: "من قال حين يسمع المؤذن: أشهد أن لا إله إلا الله وحده لا شريك له وأنَّ محمداً عبده ورسولُه، رضيتُ بالله رباً وبمحمدٍ رسولاً وبالإسلام دِينا، غُفِرَ له ذَنْبُه".
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawaito daga sa'ad Bn Abi wakkas -Allah ya yarda da shi- daga Annabi cewa ya ce: "Duk wanda ya ce lokacin da yaji kiran Salla: Na Shaida babu wani ubangiji sai Allah shi kadai, bashi da abokin tarayya, kuma cewa Annabi Muhammad bawansa ne kuma Manzonsa ne, na yadda da Allah shi ne ubangiji kuma Annabi Muhammad Manzo ne kuma Musulunci shi ne Addini, za'a gafarta Masa Zunuibansa"
Ingantacce ne - Muslim ne ya rawaito shi

Bayani

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Swahili bushtu Asami السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية
Manufofin Fassarorin