عن عائشة وابن عباس -رضي الله عنهم-: «أنَّ النبيَّ -صلى الله عليه وسلم- لَبِثَ بمكَّة عشرَ سِنِين، يَنْزلُ عليه القرآنَ، وبالمدينة عشرًا».
[صحيح] - [رواه البخاري]
المزيــد ...
Daga Aisha da Ibn Abbas -Allah ya yarda da su-: "Lallai cewa Manzon Allah SAW ya zauna a Makkah Shekara goma Al-qur'ani ya na Sauka a gare shi, a Madina kuma Shekara goma"
[Ingantacce ne] - [Buhari ne ya rawaito shi]