عن أبي هريرة رضي الله عنه مرفوعاً: «من حَلَفَ فقال في حَلِفِهِ: بِاللاَّتِ وَالْعُزَّى، فليقل: لا إله إلا الله، ومن قال لصاحبه: تعال أُقَامِرْكَ فَلْيَتَصَدَّقْ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
An rawai daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Duk wanda ya rantse kuma ya ce cikin rantsuwarsa: Na rantse da Lata da Uzza, to ya ce: Babu abun bautawa Sai Allah, Kuma duk Wanda ya ce da dan Uwansa: zo in sanya Maka Caca to yayi Sadaka"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]
Annabi yayi Umarni duk wanda ya Rantse da wanin Allah Kamar Lada da Uzza ko waninsu to ya ce: Babu wani abun bauta sai Allah kuma duk wanda ya ce da Sahibinsa: zan sa maka caca cewa wannan Kaza da Kaza ne to yayi Sadaka