عن أبي هريرة رضي الله عنه مرفوعاً: «من حَلَفَ فقال في حَلِفِهِ: بِاللاَّتِ وَالْعُزَّى، فليقل: لا إله إلا الله، ومن قال لصاحبه: تعال أُقَامِرْكَ فَلْيَتَصَدَّقْ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

An rawai daga Abu Huraira -Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Duk wanda ya rantse kuma ya ce cikin rantsuwarsa: Na rantse da Lata da Uzza, to ya ce: Babu abun bautawa Sai Allah, Kuma duk Wanda ya ce da dan Uwansa: zo in sanya Maka Caca to yayi Sadaka"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Annabi yayi Umarni duk wanda ya Rantse da wanin Allah Kamar Lada da Uzza ko waninsu to ya ce: Babu wani abun bauta sai Allah kuma duk wanda ya ce da Sahibinsa: zan sa maka caca cewa wannan Kaza da Kaza ne to yayi Sadaka

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Kurdawa Portuguese Yaran Tamili
Manufofin Fassarorin