lis din Hadisai

Idan mutum ya so dan'uwansa to ya sanar da shi cewa shi yana sonsa
عربي Turanci urdu
Shin kun san mece ce gibah?", suka ce: Allah da Manzonsa ne mafi sani, sai ya ce: "Ka ambaci ɗan uwanka da abin da yake ƙi
عربي Turanci urdu
Wanene shi da bai kamata in gafarta wa irin wannan ba? Na gafarta masa, kuma na batawa aikinku rai
عربي Turanci urdu
Ka riƙe harshenka a kanka, bari gidanka ya dauke ka, kuma ka yi kuka saboda zunubinka
عربي Turanci urdu
Babu wani abu mafi nauyi a ma'aunin mumini a ranar Alkiyama daga kyawawan dabi'u, lallai Allah Yana kin mai alfasha mai mummunar magana
عربي Turanci urdu
Daya daga cikin manyan zunubai shi ne mutum ya zagi iyayensa." Aka ce: Shin mutumin yana zagin iyayensa ne? Sai ya ce: Ee, ya zagi mahaifin mutum, ya zagi mahaifinsa, mahaifiyarsa kuma ta zagi mahaifiyarsa
عربي Turanci urdu
"Boni ya tabbata ga wanda yake zantar da Mutane sai yayi Karya don Mutane suyi Dariya, Boni ya tabbata a gare shi sannan Boni ya tabbata a gare shi"
عربي Turanci urdu
"Rantsuwa na kwashe Al-barkar Haja, kuma na kore Al-barkar Kasuwa"
عربي Turanci urdu
"Duk wanda ya rantse kuma ya ce cikin rantsuwarsa: Na rantse da Lata da Uzza, to ya ce: Babu abun bautawa Sai Allah, Kuma duk Wanda ya ce da dan Uwansa: zo in sanya Maka Caca to yayi Sadaka"
عربي Turanci urdu
Lallai Bawa idan ya La'anci wani abu, sai la'antar ta tashi zuwa sama, sai a rufe kofofin Sama a hanata shiga, sannan sai ta dawo Qasa, sai a toshe mata kofa, sai ta duda hagu da Dama, idan bata samu wurin da ta dace ta sauka ba sai ta koma kan wandaaka yiwa ita, to idan ya dace da ita shi ke nan idan kuma bai dace ba sai ta koma kan wanda yayi ta
عربي Turanci urdu
Musulmi shi ne wanda musulmai suka kubuta daga harshensa da hannunsa, wanda ya yi hijira shi ne wanda ya kauracewa abinda Allah Ya yi hani daga gare shi
عربي Turanci urdu
Idan Mutum ya wayi gari, baki xayan gavvansa suna jawa harshe kunne da cewa: kaji tsoron Allah acikinmu, mu da kai muke; saboda in ka daidaita mun daidaita, idan ka karkace muma mun karkace
عربي Turanci urdu
Bai Kamata Musulmi ya zamanto mai yawan tsinuwa ba
عربي Turanci urdu
Kada ku kuyi tsinuwa da tsinuwar Allah ko da Fushinsa ko da Wuta
عربي Turanci urdu
Ku xauke abunda yake kanta ita ku kyaleta; saboda la'ananniya ce
عربي Turanci urdu
Idan Mutum ya ce Mutane sun halaka, to shi ne ya halaka su
عربي Turanci urdu
Waxanda suke zage zage abunda suka faxa to wanda ya fara daga cikinsu yana kansa har sai wanda aka zaga ya rama
عربي Turanci urdu
Kada ku haifar da zazzabi, domin yana kankare zunuban 'ya'yan Adam kamar yadda baƙin ƙarfe yake
عربي Turanci urdu
Kada ku zagi zakara, domin yana farka don sallah
عربي Turanci urdu