عن أنس رضي الله عنه ، قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم لأبي بكر وعمر: «هذان سَيِّدا كُهُول أهل الجنة من الأوَّلِين والآخِرين إلا النبيِّين والمرسلين».
[صحيح] - [رواه الترمذي]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Anas -Allah ya yarda da shi- ya ce: Manzon SAW ya ce: da Abubakar da Umar "Waxan nan biyun Su ne shugabannin Matasan Aljanna na farkonsu da na Qaeshe sai dai Annabwa da Manzanni"
Ingantacce ne - Al-Tirmithi Ya Rawaito shi

Bayani

Manzon Allah SAW ya bada labarin cewa Abubakar da Umar sune Shugabannin Dattawan gidan Aljanna, kuma abunda ake nufi duk wanda ya shiga Aljanna sai dai Annabawa da manzanni abunda masu Sharhi suka ce: Kuma Dattawa shi ne waxanda suka wuce shekarakara Talatin ko Talatin da huxu zuwa Shekara hamsin da xaya, sai aka lura da abunda suka kasance akansa a Duniya lokacin rayuwarsu a wannan Hadisin inkuwa ba haka ba saboda babu wani tsoho a cikin Aljanna don waxanda zasu shige ta 'Yan Shekara Talatin Uku

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin