kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Ba zai tava shiga wuta ba duk Mutumin da ya Halarci yaqin Badr da Hudaibiyya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Waxan nan biyun Su ne shugabannin Matasan Aljanna na farkonsu da na Qaeshe sai dai Annabwa da Manzanni
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ku wuce Abubakar, ku bar shi ya yi Sallah tare da mutane
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai kowace Alumma tana da Amintaccen ta, kuma lallai amintaccen wannan Al-umma shi ne Abu Ubaidah Bn Al-Jarrah
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Manzon Allah SAW ya Kasance yana sany da Silke ranar Uhudu, sai yayi zunbur zuwa wani dutse, bai iya hawa ba, sai ya zaunar da Xalha aqarqashinsa, sai ya hau SAW kansa, har saida ya daidaita akansa, sai ya ce: naji Mazon Allah SAw yana cewa ta Wajaba ga Xalha.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci