lis din Hadisai

Na horeku da tsoron Allah, da ji da bi, koda bawa ne mutumin Habasha, za ku ga sabani mai tsanani a bayana, to na horeku da sunnata da sunnar Halifofina shiryayyu
عربي الإنجليزية الأوردية
na rantse da Allah, Allah ya shiryar da mutum daya da kai shi ne mafi alheri daga jajayen ni'imomi (rakuma)
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa wani Mutum ya tambayi Annabi tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi game da Azumi a lokacin tafiya sai ya ce: "idan kaga dama kayi Azumi in kuma kaga dama ka sha ruwanka"
عربي الإنجليزية الأوردية
Duk mutumin da ya halarci (yaƙin) Badar da Hudaibiyya ba zai shiga wuta ba
عربي الإنجليزية الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya cewa Abubakar da Umar: "Waɗannan biyun sune shugabannin dattijan 'yan aljanna daga na farko dana ƙarshe sai dai Annabwa da Manzanni
عربي الإنجليزية الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya kasance yana shiga bayan gida, sai ni da wani yaro sa'ana mu ɗaukar masa salka ta ruwa da kuma sanda sai ya yi tsarki da ruwa
عربي الإنجليزية الأوردية
Na ganka kana sallah banda sumba? Ya ce: Da ban ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - na aikata abin da na aikata ba
عربي الإنجليزية الأوردية
Na ga Ansaruwan da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - suke yi - wani abu da na umarci kaina cewa kada in bi wani daga cikinsu sai dai in bauta masa.
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai ku wallahi kuna yin wasu Ayyuka mafi siranta daga gashi a Idanuwanku, mu kuma muna xaukar su a lokacin Manzon Allah SAW suna cikin Masu Hallakarwa
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai ku zaku gamu da Matsuwar Wariya a bayana to kuyi haquri har ku gamu dani a Tafkin Al-kausara
عربي الإنجليزية الأوردية
Ya ku mutanen Madina, Ban sameku Batattu ba sai kuma Allah ya shiryar da ku da ni?kuma kun kasance kan ku a rarrabe sai kuma ya hada kanku dani ? kuma kuna talakawa sai Allah ya Azutaku sabida ni?
عربي الإنجليزية الأوردية
Shin bana jin kunyar mutumin da yake jin kunyar mala'iku
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai kowace Alumma tana da Amintaccen ta, kuma lallai amintaccen wannan Al-umma shi ne Abu Ubaidah Bn Al-Jarrah
عربي الإنجليزية الأوردية
Kowane Manzo yana da mataimaka Mataimakina Al-zubair
عربي الإنجليزية الأوردية
Zubairu Xan Gwaggo na ne, kuma Mataimakina daga Al-ummata
عربي الإنجليزية الأوردية
Ba zan yi kuka ba idan ban san cewa abin da Allah Ta’ala yake da shi ba alheri ne ga Manzon Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - amma ina kuka cewa wahayi ya yanke daga sama, don haka suna matukar farin cikin yin kuka, don haka suka yi kuka da shi
عربي الإنجليزية الأوردية
Ban taba jin Omar - Allah ya yarda da shi - ya ce da komai ba: Ina tsammanin irin wannan-da-irin wannan ne, amma ya kasance kamar yadda yake tsammani.
عربي الإنجليزية الأوردية
Allah - Mai girma da daukaka - ya umurce ni in karanta muku: (Ba wadanda suka kafirta ba ne
عربي الإنجليزية الأوردية
Ya Saad bin Muadh, Aljanna da Ubangijin Ka'aba, na iske iska a kanta. Ba tare da kowa ba
عربي الإنجليزية الأوردية
"Yayin da Mutanen Yeman suka zo wajen Manzon Allah: Hakika Mutanen Yemen ya zo muku"
عربي الإنجليزية الأوردية
Mala'iku basu gushe ba suna yi masa suna yi masa Inuwa da Fukafukansu
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai Allah ya sanya Gaskiya a kan Harshen Umar da zuciyarsa
عربي الإنجليزية الفرنسية
Manzon Allah SAW ya Kasance yana sany da Silke ranar Uhudu, sai yayi zunbur zuwa wani dutse, bai iya hawa ba, sai ya zaunar da Xalha aqarqashinsa, sai ya hau SAW kansa, har saida ya daidaita akansa, sai ya ce: naji Mazon Allah SAw yana cewa ta Wajaba ga Xalha.
عربي الإنجليزية الأوردية