lis din Hadisai

Wani mutum ya sayi ƙasa daga wurin wani mutum, shi kuma wanda ya sayi kadarorin ya samo a kan kayansa wata jarka da zinare a ciki
عربي Turanci urdu
Wasu mata biyu suna tare da su, ɗansu
عربي Turanci urdu
Idan kudin Bahrain suka zo, zan ba ka haka da sauransu da sauransu
عربي Turanci urdu
Ya Amirul Muminina, Allah Madaukaki ya ce wa Annabinsa - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi -: {Ka yi afuwa ka yi umarni da al'ada kuma ka kau da kai daga jahilai.
عربي Turanci urdu
Mafi Al-kairin Majalisai mafi Yalwarsu
عربي Turanci urdu
Na ga Manzon Allah tsira da aminci su tabbata a gare shi lokacin da yazo Makka in ya sumbaci Arruknul Aswad -farkon dawafi- yana sauri a zagaye uku.
عربي Turanci urdu
Allah madaukaki ya ce: Soyayya ta wajibi ce ga wadanda suke kauna a cikina, suka zauna tare da ni, kuma suka ketare ni
عربي Turanci urdu
Umar, Allah ya yarda da shi, ya kasance yana shiga wurina tare da dattawan wata cikakke, don haka sai kace wasu daga cikinsu sun samu kansu a ciki
عربي Turanci urdu
Ya Manzon Allah, Banyi Sallar La'asar ba har rana ta kusa faduwa, sai Annabi ya ce: "na rantse da Allah ban sallace ta ba, sai muka tashi zuwa Buthan, sai yayi Alwala don yin Sallah, Muma mukai Alwala don yin haka, sai mukai Sallah La'asar bayan rana ta fadi, sannan yai sallar Magariba bayan ta.
عربي Turanci urdu
Ban taba jin Omar - Allah ya yarda da shi - ya ce da komai ba: Ina tsammanin irin wannan-da-irin wannan ne, amma ya kasance kamar yadda yake tsammani.
عربي Turanci urdu
Adalcin adalci shine dangantakar mutum, dangin mahaifinsa
عربي Turanci urdu
Ya Manzon Allah, me mutane suke so su yi ba tare da Umrah ba, kuma kai ba shekarunka ba ne? Kuma ya ce, "Na yanke kai na, kuma na kwaikwayi kyautata, don haka ban dace ba har sai na kasance mai kwazo
عربي Turanci urdu
na kwana a wajan Gwaggwona Maimuna,sai Manzan Allah ya tashi yana salla da daddare,sai na tsaya a hagunsa,sai ya ruko kaina ya tsayar dani a damansa
عربي Turanci urdu
Ya Abu Batin, muna addu'ar neman zaman lafiya, don haka muna gaishe da waɗanda muka haɗu da su
عربي Turanci urdu
Allah - Mai girma da daukaka - ya umurce ni in karanta muku: (Ba wadanda suka kafirta ba ne
عربي Turanci urdu
Idan bawa ya yi wa ubangijinsa nasiha da kyakkyawar addu’a ga Allah, to za a ba shi lada biyu
عربي Turanci urdu
Yayin da Annabi SAW ya Iso daga Yakin Tabuka Mutane sun tare shi, sai na tare shi ni da Yara a Saniyyatil Wada'a
عربي Turanci urdu
Mutane Uku suna da Lada biyu: wani Mutum daga cikin Ahlul-Kitab da yayi Imani da Annabinsa, kuma yayi Imani da Annabi Muhammad, da kuma Bawan da ya bada Hakkin Allah da Hakkin Mai gidansa, da Kuma Mutumin da ya ke da baiwa ya kyautata tarbiyantar da ita, kuma ya sanar da ita kuma ya kyautata Sanar da ita, sannan ya Yantata sannan kuma ya Aureta, to yana da lada biyu.
عربي Turanci urdu
Mun fita tare da Manzon Allah –tsin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi - a cikin maharan, yayin da muke shida, muna guduna tsakaninmu da rakumi da za mu bi, don haka muka rufe ƙafafunmu kuma muka rufe ƙafafuna.
عربي Turanci urdu
Amma bayan haka, na rantse da Allah na ba mutumin kuma ina yin addu'a ga mutumin, kuma wanda nake kira mafi soyuwa a gare ni fiye da wanda aka ba shi
عربي Turanci urdu
Uba yana samun lada ne kawai idan ya same shi da dukiya, ya saye shi ya 'yantar da shi
عربي Turanci urdu
Ya Saad bin Muadh, Aljanna da Ubangijin Ka'aba, na iske iska a kanta. Ba tare da kowa ba
عربي Turanci urdu
Ba na zaton haka kuma haka kuma don haka mun san addininmu.
عربي Turanci urdu
Allah - daukaka da daukaka - sun bi wahayi zuwa ga Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - kafin rasuwarsa har ya mutu mafi yawan abin da aka saukar.
عربي Turanci urdu
Na yi salla tare da Annabi -SAW- a wani dare, kuma ya tsawaita tsayuwa har sai na damu da wani abu mara kyau! Aka ce: Me kuke sha'awa? Ya ce: Na so in zauna in barshi.Daga Ibn Masoud - Allah ya yarda da shi - ya ce: Na yi salla tare da Annabi -SAW- a wani dare, kuma ya tsawaita tsayuwa har sai na damu da wani abu mara kyau! Aka ce: Me kuke sha'awa? Ya ce: Na so in zauna in barshi.
عربي Turanci urdu
Idan kuna da ruwa, to wannan daren zai zama shekara ko akasin haka. Makiyaya.
عربي Turanci urdu
NASA an dauki wahayi ne a zamanin manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, kuma wannan wahayi ya daina, amma Nokhzkm yanzu ya hada da dawo mana daga kasuwancinku, ya nuna mana kyau Omnah da Qrbnah, ba mu asirin wani abu ba, Allah ya yi masa hisabi a cikin sirrinsa, kuma ya nuna mana Bad ba mu gaskata shi ko gaskata shi ba
عربي Turanci urdu
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya shiga Makka a shekarar da aka ci nasara, tare da Mai yawan gafara a kansa, lokacin da ya cire ta, sai wani mutum ya zo wurinsa ya ce: Ibn Khattal yana manne da mayafin Kaaba, sai ya ce: Ku kashe shi
عربي Turanci urdu
Haba Umar, ba ka ji cewa kawun mutumin ba na mahaifinsa ne?
عربي Turanci urdu
Ta yaya Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya wanke kansa yayin da aka hana shi?
عربي Turanci urdu
Mun iso tare da -Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- kuma mu cewa: Amsawarka da Hajji to sai Annabi- Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- ya Umarce mu sai Muka Maida ita.
عربي Turanci urdu
Lallai Shaidan yana gudu a jikin Mutum kamar yadda jini yake gudu a jikinsa, kuma inajin tsoron kada ya jefa wani sharri a cikin zukatanku ko ya fadi wani abu
عربي Turanci urdu
Aka kai ni wurin Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - kwarkwata suka bazu a fuskata. Ya ce: Ban ga zafin ba, ya isa gare ku abin da na gani - ko ban ga kokarin ba - ya kai gare ku abin da na gani! Kuna samun tunkiya? Na ce: A'a. Ya ce: Ku yi azumin kwana uku, ko ku ciyar da miskinai shida
عربي Turanci urdu
Hadisin zulyadaini cikin sujjadar rafkanuwa.
عربي Turanci urdu
Yadda aka yi sallar tsoro ranar yakin faci da tsumma(zaturruqa'a)
عربي Turanci urdu
Annabi - Salatin Allah da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya yi magana da mu a ranar Idin layya bayan salla, sai ya ce: Duk wanda ya yi sallolinmu da ibadunmu ibadunmu, kuma duk wanda ya gabatar da ibada kafin salla, to bai kamata mu kiyaye ta ba
عربي Turanci urdu
cewa Annabi, aminci ya tabbata a gare shi, ya kira tukunyar ruwa
عربي Turanci urdu
Ya Allah, ka warkar da farin ciki, ya Allah, ka warkar da farin ciki, ya Allah, ka warkar da Sa'adi
عربي Turanci urdu
Ya Allah, ka gafarta mini ka yi mani rahama, kuma ka riskar da ni da mafi girman abokin zama
عربي Turanci urdu
"Lallai wata Mata ta zo Wajen Manzon -tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi- da Wata Riga da aka saka"
عربي Turanci urdu
"wani lokaci Annabi Ayyub yana Wanka tsirara, sai fara ta Zinare ta fado masa"
عربي Turanci urdu
"Lallai cewa su sun bani zabin sun tambaye ni suka tambaye da yawa ko ko su sanayni nayi Rowa ni kuma ba Marowaci ba ne"
عربي Turanci urdu
"lallai Annabi ya Hana siyar da Walittaka ko kyautarta"
عربي Turanci urdu
"Lallai cewa matata ta haifi Bakin Yaro, sai Annabi ya ce Kana da Rakuma? sai ya ce E, sai ya ce yaya launukansu yake? sai yace: jajaye sai yace shin cikinta akwai wadanda yasha banban da su? ya ce: E lallai cikinsu akwai wadanda suka sha baban, ya ce: to ta yaya aka samu hakan? ya ce: To watakila ya gado jini ne, yace wannan ma watakila ya ya gado jini ne"
عربي Turanci urdu
Manzan Allah-tsira da amincin Allah su tabbata agareshi-yazo min don ya dubani shekarar Hajjin ban-kwana daga wani ciwo da yayi tsanani agareni,sai nace:Ya Ma'aikin Allah,hakika ciwo yakai inda yakai agareni kamar yadda kake gani,kuma ni Ma'abocin Dukiya ne,bamai gadona sai 'ya mace bana yi Sadaka da Biyu bisa Ukun Dukiyata ba?yace:a'a,nace:Rabi fa ya Ma'aikin Allah?yace:a'a,nace:Daya bisa Ukufa?yace:Daya bisa Uku,kuma Daya bisa Uku da yawa,hakika cewa kai kabar Magadanka Mawadata shi yafi akan kabarsu Talakawa suna rokon Mutane,kuma cewa kai ba zaka ciyar da wata ciyarwa ba kana mai neman Fuskar Allah face Allah ya baka lada da ita,hatta abinda zaka saka a Bakin Matarka.Yace:Nace ya Ma'aikin Allah zan barwa abokanaina a bayana?yace:Hakika cewa kai ba za'a barka ba ka aikata wani aiki da kake neman Fuskar Allah sai ka kara Daraja dashi da Daukaka,kuma watakila kuma idan aka barka har wasu su amfana da kai wasu kuma su cutu da kai,ya Allah ka cikawa Abokanaina Hijirarsu,kada ka juyar dasu a bayansu,sai dai sadauki shine Sa'ad Dan Khaula(yana yiwa Manzan Allah-tsira da amincin Allah su tabbata agareshi-Rasa'i don ya Rasu a Makka)
عربي Turanci urdu
Ku riskar da gado ga masu shi,abin da yayi saura to na namiji mafi kusa da mamaci ne
عربي Turanci urdu
"Baka ga Mujazzar ba dazu ya kalli Zaid Bn Harisah da Usama Bn Zaid, sai ya ce: Lallai wadan kafafuwa sunyi kama da juna"
عربي Turanci urdu
Ka ku tari hanya, kuma kada dayanku yayi cikin akan cinikin Dan uwansa, kuma kada kuyi keta, kuma kada Mutumin birni ya siyarwa da Mutumin kauye kayansa, kuma kada ku daure hantsar rakuma ko dabbobi
عربي Turanci urdu
"Cewa Annabi ya hana Auren Mutu'a a Ranar yakin Khaibara, da kuma cin Naman Jakin gida"
عربي Turanci urdu
"Mafi Al-kairin Sahabbai guda hudu ne, Mafi Al-khairin Saraya kuma guda Dari hudu, kuma mafi Al-kairin Rundunar yaki Dari Hudu, Kuma ba za'a taba rinjayar Dubu goma Sha biyu ba daga 'yan Kadan"
عربي Turanci urdu
Babu wata ciyarwarsa agareki
عربي Turanci urdu
Manzon Allah -tsira da aminci su tabbata a gare shi- Ya 'yanta Safiyya, kuma ya sanya Yancinta shi ne Sadakinta"
عربي Turanci urdu
Cewa Annabi -Allah ya yarda da shi- yayi wa Yan khaibar Mu'amala da rabin abunda yake futowa daga garin na Dabino ko Shuka
عربي Turanci urdu
Mata sun kasance idan Mijinta ya Mutu: sai ta shiga Dan akurkin Da ki, kuma tasanya Mafi mufi daga cikin kayanta kuma babu ruwanta da Turare ko wani abun Ado har sai ta cika shekar, sannan sai azo da wata Dabba-Jaki ne ko Tsuntsu ko Akuya- sai fansheta da shi.
عربي Turanci urdu
"Kudin Kare Najasa ne, haka Sadakin Karuwa Najasa ne, kudin Mai Kaho ma Najasa ne"
عربي Turanci urdu
"Cewa Manzon Allah yayi sauki cikin cinikin Al-araya, cikin Buhu biyar ko kasa da buhu biyar"
عربي Turanci urdu
"Lallai cewa Annabi yayi rangwame ga mai Ariyya: ya siyar da ita kafin ta bushe"
عربي Turanci urdu
An tambayi Annabi game da tsintuwar zinare da azurfa? sai ya ce: Ka sanar dabuhunta da kuma madaurinsa, sannan kayi shela shekara, idan ba'a samu mai ita ba sai ka yi sadaka da ita, kuma ta amanto ajiya ce a wurinka to idan Mai ita yazo wata rana; sai ka biyashi
عربي Turanci urdu
"Taurin Bashin Mawadaci Zalunci ne, kuma idan karkatar da dayanku zuwa ga Mai Yalwa to ya bi"
عربي Turanci urdu
Da na uwarsa ne, mazinaci kuma sai dutse
عربي Turanci urdu
"Yayin da Mutanen Yeman suka zo wajen Manzon Allah: Hakika Mutanen Yemen ya zo muku"
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Allah ya rubuta kyautaye akan kowane abu, to idan zakuyi kisa to ku kyautata kisan kuma idan zakuyi yanaka to ku kyautata yankan kuma dayaku ya wasa wukar tasa, kuma don ya hutar da abin yankansa
عربي Turanci urdu
"Wani Mutum Muslmi bai taba zama a Masallaci ba don Sallah da Zikiri, Sai Allah yayi farin ciki da shi, Kamar yadda Iyalin Matafiyi suke yi idan ya dawo Musu"
عربي Turanci urdu
Na shiga ni da Mahaifina ga Abu Baraza Al-aslami, sai Mahaifina ya ce da shi:yaya Annabi SAW yake sallar farilla?
عربي Turanci urdu
Mutane Kamar Ma'adanan Zinare da Azurfa ne, Mafifitanku a Jahiliyya sune Mafifitanku a musulunci idan Sukai Ilimi, Kuma Rayuka Kamar Rundunar yaki ce, duk wanda suka San juna sai su Saba, wanda kuma suka saba kuma sai suki jituwa
عربي Turanci urdu
Na Kasance tare da Anas Bn Malik -Allah ya yarda da shi- a wajen wasu Mutane Maguzawa, sai aka zo da Alawa a cikin Daro na Azurfa, amma bai Sha ba
عربي Turanci urdu
Annabi -tsira da amincin Allah- yahana namiji ya shafa Za'afaran
عربي Turanci urdu
Babu wani Sauran Maraici bayan Balaga, ko kuma hakurin wuni zuwa dare
عربي Turanci urdu
Sayyadin Abubakar -Allah ya yarda da shi- ya shiga wajen wata Mata daga Kabilar Ahmas ana kiranta da Zainab, sai ya ganta bata Magana
عربي Turanci urdu
Mun tafi mu taro Annabi SAW tare da Yara a Thaniyat Al-Wadaa
عربي Turanci urdu
"Dawowa daga Yaki kamar Tafiya yakin ce"
عربي Turanci urdu
"Bawa da aka Mallaka Mai gyara yana da Lada Biyu"
عربي Turanci urdu
Mala'iku basu gushe ba suna yi masa suna yi masa Inuwa da Fukafukansu
عربي Turanci urdu
Idam Ranar Al-kiyama ta Kasance Allah ai Tura ga kowane Musuli Bayahude daya Ko banasare, sai yace wannan zai kwanceka daga Wuta
عربي Turanci urdu
Ba'a tava samun wanda yayi magana ba yana zanin goyo sai Mutane Uku
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW yayi mana Sallar tsoro a wasu kawanakinsa, sai wata Jama'a suka tsaya tare da shi, wasu kuma suka fuskanci abokan gaba, sai yayi musu raka'a xaya, sannan suka tafi, sai wasu kuma suka zo, sai yayi musa raka'a xaya, sai kowace Jama'a ta rama Raka'a xaixai.
عربي Turanci urdu
Allah ka kuvutar da Ayyash Bn Abi rabi'a Ya Ubanhiji ka kuvutar da Sakamah Bn Hisham Ya Ubangiji ka kuvutar da Al-walid Bn Alwalid, Ya Ubangiji ka kuvutar da raunanan Muminai, Ya Ubangiji ka tsananta Kamunka ga Mudhar, Allah ka sanya musu yinwa kamar Shekarun Annabi Yusuf
عربي Turanci urdu
Wata ya tsage alokacin Manzon Allah SAW yanki biyu, Yanki kan Duste yanki xayan kuma yana Sama, Kuma yankin da yake kan Dutse ya kasance a saman Dutse, sai Manzon Allah SAW ya ce: Ya Ubangiji ka shaida
عربي Turanci urdu
Qissar Annabi Musa da -Amincin Allah a gareshi tare da Al-Khidr
عربي Turanci urdu
Cewa shi ya ambaci wani Mutum daga cikin Bani isra'ila, ya tambayi wasu daga cikin Bani Isra'ila cewa ya ranta masa Dinari dubu, sai ya ce: kazo mun da shaidu da zan kafa shaida da su, sai ya ce: Allah ya bisa Shaida, yace: to kazo mun da mai lamini, yace: Allah ya isheni lamini, ya ce: Kayi gaskiya, sai ya bashi kudin zuwa wani lokaci
عربي Turanci urdu
Kaslon Annabi ya SAW ya fashe sai aka sanya masa wata Sarka ta Azurfa
عربي Turanci urdu
Allah ya bawa dukkan Mai Haqqi Haqqinsa, kuma babu wata Wasiyya ga mai Gado, Kuma Xa na Ubansa ne, Kuma Karuwa za'a jefeta ne, Kuma duk wanda ya danganta Kansa zuwa Wanin Mahaifinsa ko Maulansa don yana qyamarsu to la'antar Allah ta tabbata a gare shi, Kuma Allah ba zai karvi wani aiki ko sadaka daga gare shi ba
عربي Turanci urdu
Lallai idanuwa Maxaurin Dubura ne, idan xayanku yayi bacci da idanuwansa to Maxauran zasu kwance ne
عربي Turanci urdu
Haqiqa a Hannuna Takubba Tara sun karye a ranar yaqin Mu'ata, babu abunda ya ragu a Hannuna sai Takobin Yamani
عربي Turanci urdu
Ka sani kai Abu Mas'ud cewa lallai Allah shi ne mafi iko akan ka akan wannan Yaron, sai na ce: ba zan qara dukan Bawa ba har abadan
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya ga wani jaki an masa zanen wuta a fuskarsa, sai ya Musanta hakan
عربي Turanci urdu
Kun ganni na bakwai a cikin Bakwai Bakwai. Ba mu da wani bawa sai wanda ya mari karaminmu, don haka Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya umurce mu da 'yantar da ita
عربي Turanci urdu
Abdullahi bin Rawaha - Allah ya yarda da shi - ya wuce, sai ‘yar’uwarsa ta sa shi kuka, tana cewa: Kuma suka aikata shi, da sauransu, da sauransu: Kuna dogaro da shi. Sannan ya ce, lokacin da ya tashi: Ban ce komai ba amma an gaya mani, ku?!
عربي Turanci urdu
Kada ku zagi zakara, domin yana farka don sallah
عربي Turanci urdu
Sunnah tayi daidai, kuma sallar ku ta wadatar daku
عربي Turanci urdu
Matsayi mai kyau da kuma alwalar musulmai koda na shekaru goma ne.idan ka sami ruwa sai ya taba fatar ka, hakan yafi kyau
عربي Turanci urdu
Ya Manzon Allah, na ga wani mutum yana sauri a madadin matarsa amma bai rantse ba, me ya kamata ya yi? Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: Ruwa daga ruwa yake
عربي Turanci urdu
Dukkan abunda nabawa bawana halal ne, Kuma lallai ni na halicci bayi na kan turba baki xayan, kuma lallai su Shaixanu sun zo musu suka kautar da su daga Addinin su
عربي Turanci urdu
Ya Ubangiji ka taimake ni kada ka bada Nasara akaina, ka taimakeni kuma kada ka bada taimako akaina, kayi mun shiri kuma kada kayi mun Makirci a kaina, Kuma ka shiryar da ni kuma ka sauqaqe mun shiriya, kuma ka taimakeni kan wanda ya zalunce ni
عربي Turanci urdu
Lallai Allah madaukakin sarki ya halicci halittun sa a cikin duhu, kuma ya jefa su daga hasken sa, saboda haka duk wanda ya same shi daga wannan hasken to ya shiryu, wanda kuma ya aikata shi ya ɓace, sai nace: Alƙalami ya bushe, mai sanin Allah
عربي Turanci urdu
Wasu Mutane Uku sun futo suna tafiya sai Ruwan sama ya sauko, sai suka shiga cikin Kogo. sai Dutse ya rufe su
عربي Turanci urdu
Naga Jibril akan Magaryar Tuqewa, kuma ya na da Fukafukai guda Xari shida
عربي Turanci urdu
Naga Jibril akan Magaryar Tuqewa, kuma ya na da Fukafukai guda Xaei shida
عربي Turanci urdu
Jibrilu ya sauka, don haka na yi imani, don haka na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi, sannan na yi salla tare da shi
عربي Turanci urdu
A daren da aka kama ni, na wuce ta Jibrilu a cikin mafi yawan jama'a, kamar tsayayyen tsauni daga tsoron Allah -mabuwayi da daukaka
عربي Turanci urdu
Lokacin da Adam ya mutu, sai Mala'iku sukayi masa wanka da ruwa azaman kirtani, suka bashi sabo kuma suka ce: Wannan sunnar Adam ce a cikin dansa
عربي Turanci urdu
Annabi mai tsira da amincin Allah ya ce a ranar Badar: Wannan shi ne Jibrilu, yana ɗaukar kan dokinsa, a kansa kayan yaƙin
عربي Turanci urdu
Lokacin da Annabi –SAW- ya dawo daga ramin, ya ajiye makami ya yi wanka, sai Jibrilu, amincin Allah ya tabbata a gare shi, ya zo wurinsa ya ce: “Shin ka ajiye makamin? Na rantse da Allah, abin da muka sanya a gaba, ku fita zuwa wurin su. ''
عربي Turanci urdu
Kamar ina kallon ƙurar da ke haske a cikin rariyar garin Bani Ghanam, jerin gwanon Jibrilu - SAW- lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya taka zuwa Bani Qurayza
عربي Turanci urdu
Halakar al'ummata ta hanyar soka da annoba
عربي Turanci urdu
Abu Jumah Al-Ansari ya zo mana, sai ya ce: Mun kasance tare da Manzon Allah - Salati da amincin Allah su tabbata a gare shi - kuma Moaz bin Jabal yana tare da mu goma, sai muka ce: Ya Rasulallahi, shin akwai wanda ya fi mu lada mai girma?
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Sun zama masu kara zube; Ya fi girma ga ladanku, ko kuwa mafi girma ga ladanku
عربي Turanci urdu
Na ga Bilala yana fita zuwa sama na kiran salla, da ya isa sai ya kasance a raye yana sallah, yana raye ga manomin, sai ya karkata wuyansa hagu da dama, kuma bai juya ba
عربي Turanci urdu
Kuna tafiya da yammacinku, hadisin Jabir game da bayanin aikin hajjin ban kwana da darenku, kuma za ku zo neman ruwa, insha Allah gobe
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Muezzin yana da kiran sallah, kuma liman yana da damar zama
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Bilal yayi kiran Sallah kafin Al-fijir, sai Manzon Allah SAW ya Umarce shi da ya Maimaita yayi kira da cewa: Ku saurara Bawan yayi Bacci ne, Ku saurara Bawan yayi Bacci ne,
عربي Turanci urdu
Ya kai Jibril na aiko ka zuwa Al-umma Ba'uwa cikinsu akwai Tsohuwa, da Tsoho, da kuma Yaro da baiwa, kuma Mutumin da bai tava karanta wani littafi ba
عربي Turanci Uighur
Lallai cewa Manzon Allah SAW ya zauna a Makkah Shekara goma Al-qur'ani ya na Sauka a gare shi, a Madina kuma Shekara goma
عربي Turanci urdu
Ku karanta Al-qur'ani abunda zukatanku suka fahimta, to idan kuma kuka sava to ku tashi ku barshi
عربي Turanci urdu
Abubuwa biyu nafi tsoro ga Al-umma ta Al-qur'ani da kuma Nono, Amma tsorona da nono saboda zasu riqa bin kauyuka kuma suna bin son ransu kuma suna barin Sallah, kuma Al-Qur'ani shi ne Munafukai su koyeshi sai su riqa jayayya da muminai da shi
عربي Turanci urdu
Lallai mafi yawan Munafukan Al-ummata sune Makarantanta
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan ɗayanku ya tsaya ga salla; Rahama tana fuskantar sa, saboda haka kar a goge tsakuwa
عربي Turanci urdu
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya aika da dawakai a gaban Najd, sai suka zo wurin wani mutum daga Banu Hanifa ana ce da shi: Thamama bin Athal, shugaban mutanen Yamamah, don haka suka daure shi a kan mashin daga masassarar masallacin.
عربي Turanci urdu
Ba a kafa iyakoki a cikin masallatai, kuma ba a jagorantar su
عربي Turanci urdu
Sa`ad ya buge ranar da rami ya huce, wani mutum daga Kuraishawa ya jefa shi, ana kiran shi Habban bn al-Arqa, wanda ya jefa shi a cikin al-Akhal, kuma Annabi –sallal Lahu alaihi wa sallama- ya buge wani tanti a cikin masallacin don dawowa daga kusa
عربي Turanci urdu
Mun yaqi tare da Manzon Allah SAW a Hunain yayin da muka fuskanci abokan gaba sai na nayi gaba sai suka hau Thaniyya, sai wani Mutum ya fuskance ni daga cikin abokan gaba, sai na harbe shi da kibiya sai ya vace mun bansan mai ya faru ba
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Ban tava yin ciwon kai ba ko ciwon Ido tunda Manzon Allah SAW ya shafi fuskata, kuma yayi mun tofi a idona a ranar Khaibar lokacin da ya bani Tuta
عربي Turanci Uighur
Maye ya xagaka ya kai Baban Huzaim?
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Na Kasance a wajen Qatada bn mulhan lokacin da ya zo, sai wani Mutum ya wuce a qarshen gida, ya ce sai naganshi a fuskar Qatada, ya ce: Kuma na kasance idan naganshi kai ka ce a fuskarsa Mai ne
عربي Turanci Uighur
Yayin da ya Wanke Manzon Allah SAW ya tafi yana neman abunda ake samu ga Mamaci, bai samu komai ba, sai ya ce: Fansarka da Mahaifina , Kana tsaftace a halin kana da Rai, haka ma bayan ka Mutu
عربي Turanci Uighur
Manzon Allah SAW yazo dubani ba tare da ya hau Alfadari ba ko Doki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Faxin Yusuf Bn Abdullahi Bn Salam -Allah ya yarda da su- Manzon Allah SAW ya kirani da Yusuf kuma ya zaunar da ni kan cinyarsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai cewa Musa ya kasance mai kunya ne Mai yawan Suturce kansa, ba'a iya ganin komai na fatarsa saboda kunyarsa, sai suka cutar da shi daga cikin bani Isra'ila
عربي Turanci Uighur
Annabi Isa xan Maryam yaga wani Mutum yana sata, sai ya ce da shi: Kayi sata? saiya ce: aa na rantse da Allah wada babu wani Ubangiji sai shi, sai Isa ya ce nayi Imani da Allah,kuma idona ya nunan Qarya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Bai dace ga Bawa ba ya ce: Ni nafi Yunus Bin Matta
عربي Turanci Uighur
Lallai Rana ba'a tava tsayar da ita ga wani Mutum ba sai ga Yusha'u a Dararen da ya tafi Baitil maqdis
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Lallai Allah ya sanya Gaskiya a kan Harshen Umar da zuciyarsa
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Mafificinku shi ne mafoficinku ga Ahalina baya na, ya ce sai Abdul-rahman Bn Auf ya sayar da Gona da Dubu Dari, sai ya rabata ga Matan Annabi SAW
عربي Turanci urdu
"Ban taba yin kishi da wata Mata daga cikin Matan Annabi SAW sai akan Khadija, kuma ni ban risketa ba, ta ce: Kuma Manzon Allah ya Kasance idan ya yanka Akuya, sai ya ce: ku aika da ita zuwa kawayen Khadija"
عربي Turanci urdu
"Lallai Cewa Mala'ika Jibril ya o da Hoton Nana Aisha a cikin wani koren kyalle na Alhari ni sai ya ce: wannan ce Matarka ce a Duniya da Lahira"
عربي Turanci urdu
Naga Ja'afar yana tashi tare da Mala'iku a cikin Al-janna
عربي Turanci Sifaniyanci
Lallai Ibrahim Xana ne, kuma ya Mutu a na shayar da shi, kuma lallai yana da Masu shayarwa guda biyu da zasu qarasa masa shayarwa a cikin Al-janna.
عربي Turanci urdu
Yayin da Ibarahim ya Mutu Manzon Allah SAW ya ce: "Lallai yana da Mai shayar da shi a cikin Al-janna"
عربي Turanci urdu
Manzon Allah SAW ya Kasance yana sany da Silke ranar Uhudu, sai yayi zunbur zuwa wani dutse, bai iya hawa ba, sai ya zaunar da Xalha aqarqashinsa, sai ya hau SAW kansa, har saida ya daidaita akansa, sai ya ce: naji Mazon Allah SAw yana cewa ta Wajaba ga Xalha.
عربي Turanci urdu
Sa'ad ya zo sai Manzon Allah SAW ya ce: Wannan Kawu na ne kowane Mutum ya nuna mun kawunsa
عربي Turanci urdu
B'a tava bawa Ammar zavin abubuwa biyu sai ya zavi mafi dacewarsu
عربي Turanci Sifaniyanci
Ya'yan Al-as Muminai ne Amr da Hisham
عربي Turanci Sifaniyanci
Idan Allah ya so karvar ran wani Bawansa a wata Qasa sai ya sanya wata buqata a can
عربي Turanci urdu
Mai wuce wa ta gaban masallaci da ya san abin da ke kan shi na zunubi, to ya tsaya arba'in shi ne mafi alkhairi da ya wuce ta gaban mai sallah
عربي Turanci urdu
Idan Xayanku yayi Sallah zuwa wani Abu da zai suturce shi daga Mutane, sai wani ya so ya tsallaka Masa ta gabansa to ya ture shi, idan yaqi turuwa da yayi faxa da shi, saboda shi Shaixan ne
عربي Turanci urdu
Lallai Rana da Wata ayoyi ne daga cikin ayoyoin Allah, wanda yakan tsoratar da bayinsa da su,kuma lallai ba su kisifewa don mutuwar wani da ga cikin mutane- don haka in kun ga wani abu makamancin hakan to ku yi sallah, ku roki Allah har ya yaye muku
عربي Turanci urdu
Imani kashi sba;in da Tara ne ko kuma kashi Sittin da Tara, mafificinsu shi ne faxin babu wani abun bauta da gaskiya sai Allah, Mafi qanqanta kuma shi ne gusar da cuta ga barin Hanya, kuma kunya wani yanki ne daga cikin Imani
عربي Turanci urdu
Idan dayanku ya yi atishawa, to ya ce: Godiya ta tabbata ga Allah, kuma dan’uwansa ya ce masa, Allah ya yi muku rahama. Idan ya ce masa: Allah ya yi maka albarka, Bari ya ce: Allah yayi muku jagora kuma ya yi sulhuIdan kun dafa kayan yaji, sai ku kara ruwa, kuma ku yi wa makwabta alkawari da ku.
عربي Turanci urdu
Addu’ar mutum a cikin jam’i ta fi sau ashirin da biyar a kan sallarsa a gidansa da kasuwa
عربي Turanci urdu
"Ibada a cikin rashin Zaman lafiya kamar Hijira ce zuwa gareni"
عربي Turanci urdu
Ya Allah, na musulunta, kuma na yi imani da kai, kuma a kan ka na dogara, kuma zuwa gare ka na hayayyafa, kuma da kai na yi rigima Ya Allah ina neman tsarinka. Babu wani abin bauta sai kai ka batar da ni, kai rayayye ne da ba ya mutuwa, kuma aljannu da mutane suna mutuwa
عربي Turanci urdu
«Za'a bude muku kasa she, kuma Allah zai isar muku, saboda haka kada dayanku yayi wasa da Rabonsa»
عربي Turanci urdu
Babu wanda ya taɓa cin abinci mafi kyau daga aikin hannu, kuma Annabin Allah Dawud - amincin Allah ya tabbata a gare shi - ya kasance yana cin abincin hannun sa
عربي Turanci urdu
Yaya nake! Kuma mai karnin ya tashi zuwa kahon karnin, kuma ya saurari izini, idan aka umarce shi da ya busa sh
عربي Turanci urdu
Yawon buda ido na al'ummata na jihadi saboda Allah - mai girma da daukaka
عربي Turanci urdu
"Kuna da rakuma dari bakwai tare da su ranar tashin kiyama, dukkansu an yi musu dinki
عربي Turanci urdu
Manzon Allah mai tsira da aminci su kara tabbata a gareshi ya kasance yana bude salla da yin kabbara, da karatu, da fadar Alhamdu lillahi rabbil aalamina, ya kasance idan yayi ruku`u baya dago kansa, baya kuma mikar da shi saidai tsaka tsaki
عربي Turanci urdu
Ku karanta Alqurani domin zai zo Ranar Alkiyama mai ceton Ma'abotansa
عربي Turanci urdu
Ya Allah, ka gafarta min abin da na yi da wanda na jinkirta, da abin da na yi farin ciki da abin da na bayyana
عربي Turanci urdu
"Ya Ubangiji Mai renon Mutane, mai tafiyar da cuta, ka warkar kaine mai warkawa, babu mai warakarwa sai kai, warakarwar da bata barin cuta"
عربي Turanci urdu
Al-janna da wuta sun kai kara, sai Aljanna ta ce: Raunana ne da miskinai zasu shige ni, Sai wuta ta ce: Ni kuma Jabberan Mutane da Masu girman kai ne za su shige ni, sai ya ce da Wuta: ke Azaba ta ce, kuma ina yin Ukuba da ke ga wanda na so, Kuma ya ce da Al-jannah: Ke Rahama ta ce, kuma ina jin kan wanda na su da ke
عربي Turanci urdu
Kada xayanku ya kusura yayi Sallah da tufa xaya, babu komai a Kafaxunsa
عربي Turanci urdu
"Lallai 'Yan Al-janna suna ganin Dakunan a cikin Al-Jannah kamar yadda kuke ganin Taurari a Sama"
عربي Turanci urdu
Cewa Manzon Allah SAW ya kasance idan zai kabbara yana xaga Hannayensa har sai sunkai daidai Kunnuwansa, kuma idan yayi ruku'u yana xaga Hannayensa har sukai daidai kunnuwansa
عربي Turanci urdu
Wanda ya ɗaga makami a kammu, to, ba ya tare da mu
عربي Turanci urdu
Ana yanke hannu a rubu'un dinari (ɗaya bisa huɗu) zuwa sama
عربي Turanci urdu
Akwai wani mutum daga waɗanda ke gabaninka ya kasance yana da ciwo, sai ya kasa haƙuri, sai ya ɗauki wuƙa sai ya yanke hannunsa, jinin bai tsaya ba har sai da ya mutu, Allah - Maɗaukakin sarki - Ya ce: BawaNa yayi miNi gaggawa da ransa, (saboda haka) na haramta masa aljanna
عربي Turanci urdu
Ba'a yi wa wani mutum bulala sama da goma sai a haddi daga cikin haddodin Allah
عربي Turanci urdu
Wanda ya riƙi wani kare saidai karen farauta ko kiwo ƙiradi biyu zai ragu daga aikinsa kowace rana
عربي Turanci urdu
Lallai ni nasan cewa kai dutse ne, baka cutarwa kuma baka anfanarwa, da badan cewa ni naga Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - yana sunbatarka ba da ban sunbaceka ba
عربي Turanci urdu
Ya Allah gareKa na miƙa wuya, kuma da Kai ne na yi imani, gareka ne na dogara, gareKa ne na dawo, saboda Kai ne na yi husuma, Ya Allah lallai ni ina neman tsari da buwayarKa, babu abin bautawa da gaskiya sai Kai (kada) Ka ɓatar da ni, Kaine Rayayye wanda ba zai mutu ba, aljanu da mutane kuwa zasu mutu
عربي Turanci urdu
Koma ka yi sallah domin cewa kai baka yi sallah ba
عربي Turanci urdu
Idan bawa musulmi ya yi alwala - ko kuma mumini - sai ya wanke fuskar sa, to kowane kuskuren da ya yi kallo da shi da idanun sa zai fice daga fuskar sa tare da ruwa - ko kuma tare da ƙarshen ɗigon ruwa
عربي Turanci urdu
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana koya mana Istikhara a cikin al'amura kamar yadda yake koya mana sura daga Alƙur'ani
عربي Turanci urdu
Idan aka ajiye jana'iza (gawa) maza suka ɗauketa akan kafadinsu idan ta kasance ta gari ce zata ce: Ku kaini,
عربي Turanci urdu
Wani mutum ya zo wurin Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - sai ya ce: Assalamu alaikum (Aminci ya tabbata agare ku), sai ya amsa masa sannan ya zauna, sai tsira da amincin Allah su tabbata agare shi ya ce: «Goma
عربي Turanci urdu
Ya Ubangiji ina roƙonKa shiriya da tsoron Allah, da kamewa, da wadata
عربي Turanci urdu
Haƙiƙa kin faɗi kalmar da za'a cakuɗata da ruwan kogi da ta canza shi
عربي Turanci urdu
Ya Abu Sa'id, wanda ya yarda da Allah a matsayin Ubangiji, da Musulunci a matsayin Addini, da (Annabi) Muhammad a matsayin Annabi, aljanna ta wajaba a gare shi
عربي Turanci urdu
Tsarki ya tabbata ga Allah da yabonSa, za a dasa masa bishiyar dabino a cikin aljanna
عربي Turanci urdu
Za'a kusantowa halitta da rana a yinin Alƙiyama har sai ta kusa kamar gwargwadan mil daga gare su
عربي Turanci urdu
Wanda ya yi azumin wani yini a tafarkin Allah, Allah Zai nisantar da fuskarsa daga wuta (tsawon) shekara saba'in
عربي Turanci urdu
Mutane ba zasu gushe ba cikin alheri matuƙar sun gaggauta buɗa baki
عربي Turanci urdu
Mun kasance muna fitar da zakkar fidda kai lokacin da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana cikinmu, daga kowane ƙaramin (yaro) da babba, ɗa ne ko bawa, Sa’i na abinci, ko Sa’i na cukwi, ko Sa’i na sha'ir, ko Sa’i na dabino, ko Sa’i na zabibi
عربي Turanci urdu
Mun yi sahur tare da Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi -, sannan ya tashi zuwa sallah, na ce: Nawa ne tsakanin kiran sallah da sahur? ya ce: Gwargwadan ayoyi hamsin
عربي Turanci urdu
Cewa Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kasance yana i'itikafin goman ƙarshe na Ramadan, har Ya koma ga Allah , sannan matansa suka yi i'itikafi a bayansa
عربي Turanci urdu
Ku yi sahur, domin lallai cewa akawai albarka a cikin sahur
عربي Turanci urdu
Kada ku gabaci Ramadan da azimin yini ko yini biyu sai dai mutumin da ya kasance yana yin wani azimi to ya azimce shi
عربي Turanci urdu
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya wajabta zakkar fidda kai, Sa'i na dabino, ko Sa'i na alkama, akan bawa da ɗa, namiji da mace, ƙarami da babba cikin musulmai, kuma ya yi umarni a bada ita kafin fitar mutane zuwa sallah
عربي Turanci urdu
Ba ya halatta ga wata mace musulma ta yi tafiyar dare (ɗaya) sai a tare da ita akwai namiji muharraminta
عربي Turanci urdu
Wanda ya manta alhali yana azumi, sai ya ci ko ya sha, to ya cike aziminsa, kaɗai Allah ne Ya ciyar da shi kuma Ya shayar da shi
عربي Turanci urdu
Mun halarci idi tare da Umar ɗan Khaɗɗab - Allah Ya yarda da shi - sai ya ce: "Waɗannan kwanaki biyun Mazon Allah - tsira da Amincin Allah su tabbata agare shi - ya hana azimtarsu: Ranar buɗa bakinku daga aziminku, ɗaya ranar kuma kuna cin abin layyarku a cikinta
عربي Turanci urdu
Cewa Talbiyar Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi -: "AmsawarKa ya Allah, amsawarKa, amsawarKa baKa da abokin tarayya amsawarKa, lallai cewa godiya da ni'ima na Ka ne kuma mulki ma naKa ne, baKa da abokin tarayya
عربي Turanci urdu
Ku yi kirdadon daren Lailatul-ƙadri a cikin mara daga goman ƙarshe na Ramadan
عربي Turanci urdu
Ina ganin mafarkenku haƙiƙa sun haɗu a bakwan ƙarshe, duk wanda ya kasance zai yi kardadonsa to ya yi kardadonsa a bakwan ƙarshe
عربي Turanci urdu
Shin yanzu haƙiƙa Allah Bai sanya muku abinda zaku dinga sadaka dashi ba? lallai dukkan tasbihi sadaka ne, dukkan kabbara sadaka ce, dukkan tahmidi sadaka ce, dukkan hailala sadaka ce, horo da aikin alheri sadaka ne, kuma hani daga abin ƙi sadaka ne, a cikin tsokar ɗayanku ma sadaka ne
عربي Turanci urdu
Kada ku yi hassada, kuma kada ku yi cinikin koɗe (shi ne wani ya zo sayan wani abu sai wani a kasuwar wanda ba ya nufin sayan sai ya zo ya ce a siyar mini a kaza sai ya faɗi sama da kuɗin kayan), kuma kada ku yi gaba, kada ku juyawa juna baya, kuma kada wani ya yi ciniki akan cinikin wani, ku zama bayin Allah 'yan uwan juna
عربي Turanci urdu
Wanda ya yayewa wani mumini wani baƙin ciki daga baƙin cikin duniya Allah Zai yaye masa wani baƙin ciki daga baƙin cikin ranar alƙiyama
عربي Turanci urdu
Ya ku mutane, ku tuba zuwa ga Allah, lallai cewa ni ina tuba zuwa gareShi a yini sau ɗari
عربي Turanci urdu
Lallai cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya kuɓuta daga mai ɗaga murya da mai aske kanta da mai tsaga kayanta
عربي Turanci urdu