عن رَافِع بْن خَدِيج رضي الله عنه قال: «كُنَّا مَعَ رَسُولِ الله صلى الله عليه وسلم بِذِي الْحُلَيْفَةِ مِنْ تِهَامَةَ، فَأَصَابَ النَّاسَ جُوعٌ فَأَصَابُوا إبِلاً وَغَنَماً، وَكَانَ النَّبِيُّ صلى الله عليه وسلم فِي أُخْرَيَاتِ الْقَوْمِ، فَعَجِلُوا وَذَبَحُوا وَنَصَبُوا الْقُدُورَ فَأَمَرَ النَّبِيُّ صلى الله عليه وسلم بِالْقُدُورِ فَأُكْفِئَتْ، ثُمَّ قَسَمَ فَعَدَلَ عَشَرَةً مِنْ الْغَنَمِ بِبَعِيرٍ، فَنَدَّ مِنْهَا بَعِيرٌ فَطَلَبُوهُ فَأَعْيَاهُمْ، وَكَانَ فِي الْقَوْمِ خَيْلٌ يَسِيرَةٌ، فَأَهْوَى رَجُلٌ مِنْهُمْ بِسَهْمٍ، فَحَبَسَهُ الله، فَقَالَ: إنَّ لِهَذِهِ الْبَهَائِمِ أَوَابِدَ كَأَوَابِدِ الْوَحْشِ، فَمَا نَدَّ عَلَيْكُمْ مِنْهَا فَاصْنَعُوا بِهِ هَكَذَا، قُلْتُ: يَا رَسُولُ الله، إنَّا لاقُو الْعَدُوِّ غَداً، وَلَيْسَ مَعَنَا مُدىً، أَفَنَذْبَحُ بِالْقَصَبِ؟ قَالَ: مَا أَنْهَرَ الدَّمَ، وَذُكِرَ اسْمُ الله عَلَيْهِ، فَكُلُوهُ، لَيْسَ السِّنَّ وَالظُّفْرَ، وَسَأُحَدِّثُكُمْ عَنْ ذَلِكَ، أَمَّا السِّنُّ: فَعَظْمٌ، وَأَمَّا الظُّفْرُ: فَمُدَى الْحَبَشَةِ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Rafi'a daya, Dan Khadij -Allah ya yarda da shi- ya ce "Muna tare da Annab suka suka samii a zi Hulaifah daga Tihama, sai yinwa ta kama Mutane sai suka sami Rakuma da Dabbobi, kuma Annabi yana cikin wasu Mutanen sai sukayi Sauri kuma suka yanka su suka dora tukwane sai Annabi yayi Umarni da akawo Tukwane sai aka kawo a wadace, sannan ya rarraba kuma ya ya daidaita Akuyoyi goma da Rakumi, sai rakumi daya ya rabuwa, sai suka nemeshi sai ya gijiyar da su, kuma ya kasance a cikin Mutane basu Dokuna yan kadan ne sai wani Mutum ya fado a cikin rabon, sai Allah ya kare shi, sai ya ce wadan nan Dabbobi suna dabi'u irin na dabbobin daji, duk wanda yayi muku taurin kai kuyi masa haka, sai nace ya Manzon Allah Mu fa gobe zamu fafata da Abokan gaba, kuma bamu da wuka shin ma iya yanka da sokewa da ita ce? sai ya ce: "Duk abinda aka yanka, kuma aka ambaci sunan Allah akansa, to kuci, banda hakuri da farce kuma zan sanar daku hakan, to kashi ne, kuma farce shi ne kofato"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Rafi'u Dan Kadij yana bada labari cewa sun kasance a daya daga cikin yakuna tare da Annabi a wani wuri da ake kiransa Zu Hulaifa, kuma sun sami Dabbobi masu yawa, sai suka yanka wasu daga ciki kafin su raba su, kuma Annabi yana bayansu sai yazo tuni sun dora tukwane sai ya tafi wajen wadan nan tukwanen ya zuka su da yashi, sannan ya ce: Lallai cewa kwace baifi Mushe daraja ba, sannan ya raba kuma ya daidaita akuya goma da rakumi daya , sannan kowanne ya yanka daga rabonsa na kansa, sai wani Rakumi daya ya gudu babu wanda ya iya kamashisabida rashin Dawakai sai wani Mutum daga cikin su ya harbeshi da mashi sai sai Allah ya kayar da shi sai Allah Annabi ya ce: "Lallai wadan nan dabbobi suna wani abu na dabi'un namun daji duk wanda yayi muku taurin kai to kuyi masa irin haka, sannan suka tambayi Annabi game da yanka da wasu abubuwan sai ya gaya musu cewa duk abinda ya zubar da jini kuma aka ambaci Allah to yan daga cikin abinda aka halatta cinsa, amma farce na Mutum ne ko na dabba yana jikin Mutum ko ancire to bai halatta ba domin shi ne wukar da kafirai suke amfani da it, haka hakori bai halatta ayi yanka da shi ba.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam
Manufofin Fassarorin