+ -

عن سهل بن سعد الساعدي رضي الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: «لا يزال الناس بخير ما عَجَّلُوا الفطر».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Sahal Dan Sa'ad Al'saidi -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi Tsira da Amincin Allah yakara tabbata a gareshi: Mutane ba zasu gushe ba cikin alheri ba Matukar Suna Gaggauta Buda baki"
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

A wannan Hadisi Annabi Yana bada Labari cewa Mutane bazasu gushe ba cikin alheri, Matukar sun gaggauta Buda baki; kuma cewa yin hakan suna kiyaye Sunnanr Annabi, to idan suka saba kuma suka jinkirta buda baki to wannan yana nuna cewa Alkairi ya gushe daga su; Domin sun bar Sunnar Annabi wacce Annabi ya bari Al'ummarsa akai kuma ya Umarce su da kiyaye da ita

Fassara: Turanci urdu Sifaniyanci Indonisiyanci Uighur Fassarar Bangaliyanci Fassara Yaren Faransanci Turkiyanci Rashanci Bosniyanci Sinhalese Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Fassara da Yaren Chanise Farisanci Vietnam Tagalog Kurdawa Portuguese Swahili Asami الغوجاراتية
Manufofin Fassarorin