عن سهل بن سعد الساعدي رضي الله عنه أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: «لا يزال الناس بخير ما عَجَّلُوا الفطر».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Sahal Dan Sa'ad Al'saidi -Allah ya yarda da shi- cewa Annabi Tsira da Amincin Allah yakara tabbata a gareshi: Mutane ba zasu gushe ba cikin alheri ba Matukar Suna Gaggauta Buda baki"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

A wannan Hadisi Annabi Yana bada Labari cewa Mutane bazasu gushe ba cikin alheri, Matukar sun gaggauta Buda baki; kuma cewa yin hakan suna kiyaye Sunnanr Annabi, to idan suka saba kuma suka jinkirta buda baki to wannan yana nuna cewa Alkairi ya gushe daga su; Domin sun bar Sunnar Annabi wacce Annabi ya bari Al'ummarsa akai kuma ya Umarce su da kiyaye da ita

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin