عن أبي سعيد الخُدْرِي رضي الله عنه قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «من صام يومًا في سبيل الله بَعَّدَ الله وجهه عن النَّار سَبْعِين خريفا».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abu Sa'id Alkudri -Allah ya yarda da sh- Manzon Allah tsira da Amincin Allah a gare shi- ya ce: "uma duk wanda yai Azumin kwana daya sabida Allah zai nisanta Fuskarsa daga Wuta daga Wuta tafiyar Damina Arba'in
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

kuma Annabi -Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- cewa duk wanda yai Azumin kwana daya sabida da Allah sakamakonsa ya kasance Allah zai nisanta fuskarsa da ga wuta tafiyar shekara Saba'in ; don cewa ya hada wahalhalu guda biyu a lokaci daya Ribadi dakuma Jahadi kuma Zaman Ribadi da Wahalar Azumi, da Nisanta shi ga barin Wuta, wannan yana nuna cewa yana kusa da Aljanna, domin babu wata hanya sai hanyar zuwa Wuta ko Al'jannah. Tabihu al'aalam (Shafi465) Taisir al'allam (Shafi346) Ta'sisu Al'ahkam ( Mujalladi3/385).

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin