عن أنس بن مالك رضي الله عنه قال: كنَّا مع النبي صلى الله عليه وسلم في السفر فمنَّا الصائم، وَمِنَّا المُفطر، قال: فنزلنا مَنْزِلًا فِي يوم حارٍّ، وأكثرنا ظِلًّا صاحب الْكِسَاءِ، وَمِنَّا من يَتَّقِي الشمس بيده، قال: فَسقط الصُّوَّامُ، وقام المُفْطِرُونَ فَضربوا الْأَبْنِيَةِ، وَسَقَوْا الرِّكَاب، فقال رسول الله صلى الله عليه وسلم : "ذهب المُفْطِرُونَ اليوم بالأجر".
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Anas Dan Malik - Allah ya yarda da shi - ya ce " Mun kasance tare da Annabi - Tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi- a cikin wata tafiya a cikinmu wasu suna Azumi , wasu kuma basa yi, ya ce gida gida a cikin rana mai zafi, kuma muka yawaita shiga Inuwa Ma'abocin Gwado, a cikinmu wani yana kare Rana da Hannunsa, ya ce sai masu Azumi suka fara faduwa, kuma sai Marasa Azumin suka tashi suka kafa musu shema kuma suka rika bawa tawagar ruwa, Sai Manzon Allah ya ce: "nnabi _ Tsira da Amincin Allah ya yarda da shi - Ya hana Sabi Zarce a Azumi sai suka ce : Cewa ai kaima kana yi sai ya ce: cewa ni ai ba irinku bane , ni ai ana ciyar da ni kuma ana shayar da ni
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Sahabbai sun kasance tare da Annabi a wata tafiya tasa, wasunsu basa Azumi wasu kuma suna yi kuma Annabi ya tabbatar da kowa matsayin da yake kai sai suka a wata rana mai zabi don su huta daga wahalar tafiya da zafin rana, yayin da suka sauka a wannan zafin rana, sai masu Azumi suka fara faduwa sabida da zafin rana da kuma kishirwa basu iya aikata komai ba, sai marasa Azumi suka tashi suka kafamusu shema suka shayar da Rakuma kuma suka yi wa Masu Azumi Hidima, to Yayin da Annabi yaga aikinsu da hidimar da suke na iwa Runduna sain ya karfafa musu a kuma ya fadi falalarsu, kuma ya ce: "Masu Buda baki sun tafi da lada

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin