عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما قال: سمعت رسول الله صلى الله عليه وسلم يقول: «إذا رَأَيْتمُوه فَصُومُوا، وإذا رَأَيْتُمُوه فَأفْطِروُا، فإن غُمَّ عليكم فَاقْدُرُوا له».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Umar - Allah ya yarda da su- ya ce Naji Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi ya na cewa : "dan kuka ga Wata kuyi Azumi, kuma ku sha Ruwa idan ga Wata, Idan wata yai muku Nusan to ku kaddara shi kwana talatin"
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Hukunce Hukuncen Sharia Mai Girma ana gina ta kan Asali, kuma ba za'a kaucewa abinda yake Yakini ba kuma wancan: cewa lallai Asali wanzuwar Sha'aban, kuma kuma Azumi bai wajaba akan Mutum ba, Matukar cewa Sha'aban bai cika kwana Talatin ba har a sani cewa ya kare, ko aga Jinjirin watan Azumi to sannan sai a tabbatar cewa watan ya kama. kuma don haka Cewa Annabi ya Alakanta Azumin Watan Azumi kuma bude bakida ganin Wata, to idan ya kasance akwai wani abu da zai hana kamar girgije, ko hazo, ko waninsu to sai a cika Sha'aban kwana Talatin; domin Asali wanzuwarsa to ba za'a ayi Hukunci da fitar sa ba sai an tabbatar. kuma Ka'ida: "Asali wanzuwar abu akan abunda ya ke" Taisir Allam (Shafi 314) Tanbih al'afham (3/414) Ta'asis nal'ahkam (3/212)

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin