عن عبد الله بن مسعود رضي الله عنه مرفوعًا: «ليس مِنَّا من ضرب الْخُدُودَ، وشَقَّ الْجُيُوبَ، ودعا بِدَعْوَى الجاهلية».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...
An karbo daga Abdullahi Dan Mas'ud - Allah ya yarda da shi - an dagashi zuwa ga Annanbi" wanda ya mari kunci ko ya yaga kuibin tufafi ko yayi kira irin na jahiliyya to bya cikinmu
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]