عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما مرفوعاً: «ما حق امرئ مسلم له شيء يوصي فيه؛ يبيت ليلتين إلا ووصيته مكتوبة عنده». زاد مسلم: قال ابن عمر: «ما مرت علي ليلة منذ سمعت رسول الله صلى الله عليه وسلم يقول ذلك، إلا وعندي وصيتي».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Abudullahi Dan Umar-Allah ya yarda da shi- Daga Annabi : "Bai da ce ga Musulmi ba yana da wani abun hannu da zai iya yin wasiyya da shi; ya zauna kwana biyu face sai ya rubuta ta kasance a rubce tare da shi
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

" Baya daga abida yake abinda yake gaskiya ba kuma ba daidai ba ne kuma baya cikin himma ga Mutumin da yake da wani abu wanda zai yi wasiyya da shi kuma yake son bayyana shi, cewa ya yayi sakaci da shi har tsawon lokaci ya cimmasa, aa yayi gaggawa da rubuta shi, kuma iya abuinda za'a iya yi masa rangwame ya jira shi kwana daya ko biyu, don haka cewa Dan Umar bayan yaji wannan Nasihar ta Annabi-ya kasance yana sabunta Wasiyyar sa kullum , don bin Umarnin Sharia, da kuma bayanin gaskiya.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese
Manufofin Fassarorin