عن حنظلة بن حِذْيَم، أن جدَّه حَنِيفَة قال لحِذْيَم: اجمع لي بنيَّ، فإني أريد أن أُوصِي، فجَمَعهم، فقال: إنَّ أوَّل ما أوصي أنَّ ليَتِيمي هذا الذي في حَجْري مائة من الإبل، التي كنا نُسمِّيها في الجاهلية: المُطَيِّبة، فقال حِذْيَم: يا أبَتِ، إني سمعت بَنِيك يقولون: إنما نُقِرُّ بهذا عند أَبِينا، فإذا مات رجَعْنا فيه، قال: فبَيْني وبيْنكم رسول الله صلى الله عليه وسلم ، فقال حِذيم: رَضِينا، فارْتَفَعَ حذيم، وحنيفة، وحنْظَلَة معهم غُلام، وهو رَدِيف لحذيم، فلما أتوا النبي صلى الله عليه وسلم ، سلَّموا عليه، فقال النبي صلى الله عليه وسلم : «ما رَفَعَك يا أبا حذيم؟» قال: هذا، وضرَب بيده على فَخِذ حذيم، فقال: إني خَشِيتُ أن يَفْجَأَني الكِبَر، أو الموْت، فأردتُ أن أوصي، وإني قلتُ: إن أوَّل ما أوصي أن ليتيمي هذا الذي في حَجْري مائة من الإبل، كنا نُسَمِّيها في الجاهلية: المُطَيِّبة، فغَضِب رسول الله صلى الله عليه وسلم ، حتى رأَيْنا الغضب في وجهه، وكان قاعدًا فجَثَا على ركبتيه، وقال: «لا، لا، لا الصدقة خمس، وإلا فعشر، وإلا فخمس عشرة، وإلا فعشرون، وإلا فخمس وعشرون، وإلا فثلاثون، وإلا فخمس وثلاثون، فإن كَثُرت فأربعون» ، قال: فودَّعوه ومع اليتيم عصا، وهو يَضْرب جملا، فقال النبي صلى الله عليه وسلم : «عَظُمَت هذه هراوة يتيم» ، قال حنظلة: فَدَنا بي إلى النبي صلى الله عليه وسلم ، فقال: إنَّ لي بَنِين ذوي لِحى، ودون ذلك، وإنَّ ذا أصغرُهم، فادع الله له، فَمَسَح رأسه، وقال: «بارك الله فيك» ، أو «بورك فيه» ، قال ذَيَّالٌ: فلقد رأيتُ حنظلة، يؤتى بالإنسان الوارِم وجهه، أو بالبهيمة الوارِمة الضَّرع، فيَتْفُل على يديه، ويقول: بسم الله، ويضع يده على رأسه، ويقول على موْضِع كف رسول الله صلى الله عليه وسلم ، فَيَمْسحه عليه، وقال ذيال: فَيَذْهب الوَرَم.
[صحيح] - [رواه أحمد]
المزيــد ...

Wannan fassarar tana bukatar Karin bita da gyaran yare.

Daga Hanzala Bn Hizyam cewa Kakansa Hanifa ya ce: da Hizyam ka tara mun 'ya'ya na, saboda ina son inyi Wasiyya. sai ya tara su, sai ya ce: farkon abun da zanyi wasiyya shi ne cewa wannan Marayan nawa da yake kan cinyata in na mutu yana da Raqumi xari, wacce Muke kiranta a Jahiliyya Farantawa, sai Hizyam ya ce: ya Babana, naji 'Ya'yanka suna cewa: zamu yarda da wannan ne a gaban Babanmu idan ya Mutu ba zamu yarda ba, ya ce: to ai tsakanina da ku akwai Manzon Allah SAW, sai hizyam ya ce: Mun yarda sai Hizyam ya xaga da shi da Hanifa da Hanzala tare da su da yaron, kuma Hizyam ne ya goya shi a bayan abun Hawansa, yayin da suka isa wajen Manzon Allah SAW sai suka yi masa Sallama sai manzon Allah SAW ya ce: Mai ya taso ka ya Aba Hizyam? sai ya ce: wannan kuma sai ya daki cinyar hizyam da Hannunsa, sai ya ce: lallai ni ina jin tsoron kada tsufa ya cimmun ko kuma Mutuwa, shi yasa nake son nayi Wasiyya, kuma ni nace: cewa lallai farkon abunda zanyi Wasiyya da shi shi ne wannan Marayan nawada yake kan cinyata a bashi Raquma Xari, kuma muna kiranta a jahiliyya Kyautatawa, Sai Manzon Allah SAW yayi fushi har muka ga fushin a fuskarsa kuma yana Yana zaune sai ya durqusa kan Guiwoyinsa, kuma ya ce: A'a A'a Sadaqa Biyar ne, in kuma ba haka goma, in kuma ba haka ba to ashirin, in kuma ba haka ba Ashirin da Biyar in kuma ba haka ba Talatin in kuma ba haka ba Talatin da biyar idan kuma tayi yawa to arba'in" ya ce: sai suka yi masa bankwana da shi tare da Marayan akwai wani sanda, kuma da shi yake dukan Raqumin, sai Manzon Allah SAW ya ce: "Wanna sandar Mrayan tayi girma" Hanzala ya ce: sai ya kusanto dani zuwa Manzon Allah SAW sai ya ce: lallai ni ina da Yaya Maza ma'abota Gemu, da kuma qasa da haka kuma wannan shi ne Mafi qanqancinsu, ka roqa masa Allah, sai ya shafi kansa, kuma ya ce: "Allah yayi maka Al-barka" ko "An roqa maka Al-barka" Thayyal ya ce: kuma haqiqa naga Hanzala, ana zuwa da Mutum wanda fuskarsa ta kumbura ko dabba da Nononta ya kumbura sai yayi tofi a hannunsa kuma ya ce: da Sunan Allah sai ya sanya Hannunsa akan sa, kuma ya ce: akan wurin tafin Manzon Allah SAW sai ya shafeshi akai, kuma Thayyal ya ce: sai Kumburin ya tafi
Ingantacce ne - Ahmad ne ya rawaito shi

Bayani

Hanzala Bn Hizyam bada labarin Kakansa Hanifa ya ce: da Hizyam ka tara mun 'ya'ya na, saboda ina son inyi Wasiyya. sai ya tara su, sai ya ce: farkon abun da zanyi wasiyya shi ne cewa wannan Marayan nawa da yake kan cinyata in na mutu yana da Raqumi xari, wacce Muke kiranta a Jahiliyya Farantawa, sai Hizyam ya ce: ya Babana, naji 'Ya'yanka suna cewa: zamu yarda da wannan ne a gaban Babanmu idan ya Mutu ba zamu yarda ba, ya ce: to ai tsakanina da ku akwai Manzon Allah SAW, sai hizyam ya ce: Mun yarda sai Hizyam ya xaga da shi da Hanifa da Hanzala tare da su da yaron, kuma Hizyam ne ya goya shi a bayan abun Hawansa, yayin da suka isa wajen Manzon Allah SAW sai suka yi masa Sallama sai manzon Allah SAW ya ce: Mai ya taso ka ya Aba Hizyam? sai ya ce: wannan kuma sai ya daki cinyar hizyam da Hannunsa, sai ya ce: lallai ni ina jin tsoron kada tsufa ya cimmun ko kuma Mutuwa, shi yasa nake son nayi Wasiyya, kuma ni nace: cewa lallai farkon abunda zanyi Wasiyya da shi shi ne wannan Marayan nawada yake kan cinyata a bashi Raquma Xari, kuma muna kiranta a jahiliyya Kyautatawa, Sai Manzon Allah SAW yayi fushi har muka ga fushin a fuskarsa kuma yana Yana zaune sai ya durqusa kan Guiwoyinsa, kuma ya ce: A'a A'a Sadaqa Biyar ne, in kuma ba haka goma, in kuma ba haka ba to ashirin, in kuma ba haka ba Ashirin da Biyar in kuma ba haka ba Talatin in kuma ba haka ba Talatin da biyar idan kuma tayi yawa to arba'in" ya ce: sai suka yi masa bankwana da shi tare da Marayan akwai wani sanda, kuma da shi yake dukan Raqumin, sai Manzon Allah SAW ya ce: "Wanna sandar Mrayan tayi girma" Hanzala ya ce: sai ya kusanto dani zuwa Manzon Allah SAW sai ya ce: lallai ni ina da Yaya Maza ma'abota Gemu, da kuma qasa da haka kuma wannan shi ne Mafi qanqancinsu, ka roqa masa Allah, sai ya shafi kansa, kuma ya ce: "Allah yayi maka Al-barka" ko "An roqa maka Al-barka" Thayyal ya ce: kuma haqiqa naga Hanzala, ana zuwa da Mutum wanda fuskarsa ta kumbura ko dabba da Nononta ya kumbura sai yayi tofi a hannunsa kuma ya ce: da Sunan Allah sai ya sanya Hannunsa akan sa, kuma ya ce: akan wurin tafin Manzon Allah SAW sai ya shafeshi akai, kuma Thayyal ya ce: sai Kumburin ya tafi

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Bosniyanci Rashanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara
Manufofin Fassarorin