عن أنس بن مالك رضي الله عنه مرفوعاً: أخبر النبي صلى الله عليه وسلم : "أنه يأتي فيسجد لربه ويحمده [لا يبدأ بالشفاعة أولا]، ثم يقال له: "ارفع رأسك وقل يُسمع، وسَلْ تُعط، واشفع تُشفَّع".
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Daga Anas Dan Malik - Allah ya yarda da shi - an daga hadisin zuwa ga Annabi, Annabi tsira da aminci su tabbata a gare shi ya bada labari cewa: " shi zai zo y yi sujjada ga Ubangijinsa ya kuma yi godiya [ba da ceto zai fara ba] , sai a ce da shi: " Dago kanka ka fada za'a ji, ka roka a baka, ka nemi ceto za'a baka ceton."
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim suka Rawaito shi

Bayani

Manzo mai tsira da amincin Allah zai zo ranar kiyama sai ya yi sujjada ga Allah ya kuma roke shi,sai Allah ya yi masa izini da yin ceto mafi girma, sai Ubangjinsa yace da shi: roki a baka kuma ka nemi ceto a baka, duk bukatarka an karba maka, cetonka kuma an baka

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Swahili
Manufofin Fassarorin