lis din Hadisai

Lallai cewa ɗayanku ana tara halittarsa a cikin mahaifiyarsa kwana arba’in yana maniyyi
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa yana daga mafi sharrin mutane wadanda alkiyama zata riske su alhali suna raye, da wanda yake rikon kaburbura masallatai
عربي الإنجليزية الأوردية
Allah Zai shigar da shi Aljanna akan aikin da yake akansa
عربي الإنجليزية الأوردية
Wanda ya saurarawa wanda yake cikin mawuyacin hali, ko ya sarayar masa (da bashinsa), Allah Zai inuwantar da shi a ranar Alƙiyama ƙarƙashin inuwarssa ranar da babu wata inuwa sai inuwarsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa ku zaku ga Ubanugijinku kamar yadda kuke ganin wannan watan, ba zaku wahala ba a ganinsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Ku saurara, kada wani mutum Hadisi ya je masa daga gareni alhali shi yana kishingide akan mazauninsa sai ya ce: Tsakanin mu da ku littafin Allah
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa Allah zai tseratar da wani mutum daga al'ummata agaban halittu a ranar Alkiyama
عربي الإنجليزية الأوردية
Yayin da Allah Ya halicci Aljanna da wuta, sai Ya aiki (Malaika) Jibril - aminci ya tabbata agare shi
عربي الإنجليزية الأوردية
Farkon abinda za’a yi huknci a tsakanin mutane a ranar Alkiyama akan jini ne
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai su ana musu azaba, kuma ba’a yi musu azaba dan wani babban laifi ba, amma dayansu ya kasance ba ya suturta daga fitsari, amma dayan ya kasance yana tafiya da annamimanci
عربي الإنجليزية الأوردية
Cewa wani mutum ya tambayi Annabi - tsira da a mincin Allah su tabbata agare shi - daga alkiyama, sai ya ce: Yaushe ne alkiyama? Ya ce: "Mai ka tanadar mata?
عربي الإنجليزية الأوردية
Shin bana ba ku labari ba game da Jujal, wanda babu wani annabi da ya zantar da mutanensa shi ? lallai shi mai ido ɗaya ne, kuma shi zai zo a tare da shi akwai kwatankwacin aljanna da wuta,
عربي الإنجليزية الأوردية
Babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, azaba ta tabbata ga larabawa daga sharrin da ya kusanto, a yau an buɗe katangar Yajuju da Majuju kwatankwacin hakan
عربي الإنجليزية الأوردية
Daga kanka ka fada za'a ji, ka roka a baka, ka nemi ceto za'a baka ceton
عربي الإنجليزية الأوردية
Shin ba zan baku labarin 'yan aljanna ba? Duk mai rauni da ake rainawa, da zai rantse da Allah zai kuɓutar da shi, shin ba zan baku labarin 'yan wuta ba? duk mai ƙaton ciki mai kaushin rai mai girman kai
عربي الإنجليزية الأوردية
Akwai matakai guda dari a Sama wanda Allah ya tanadar wa mujahidai a tafarkin Allah, tsakanin darajoji biyu kamar tsakanin sama da kasa
عربي الإنجليزية الأوردية
‘’Haqiqa za’a zo da wani mutum mai girma mai qiba ranar tashin Alqiyama amma a wajen Allah ba za’a gwada shi ba ma da fiffiken Sauro ‘’
عربي الإنجليزية الأوردية
Idan aka tambayi musulmi a cikin ƙabari: Yana shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma (Annabi) Muhammad manzon Allah ne
عربي الإنجليزية الأوردية
Za'a kusanto da mumini ranar alƙiyama daga Ubangijinsa - Mai girma da ɗaukaka - har sai ya sanya kiyayewarSa, sai Ya tabbatar masa da zunubansa
عربي الإنجليزية الأوردية
Diga-digan bawa ba za su gusheba a ranar Alkiyama har sai an tambaye shi game da rayuwarsa a me ya karar da ita, da kuma iliminsa me ya aikata da shi, da dukiyarsa daga ina ya samota kuma a me ya ciyar da ita, da jikinsa wanne aiki ya yi da shi
عربي الإنجليزية الأوردية
Duk wanda ya yi mubaya'a ga limami kuma ya ba shi cinikin hannunsa da 'ya'yan zuciyarsa, to ya rantse da shi idan zai iya.
عربي الإنجليزية الأوردية
Wasu daga cikinsu suna dauke wuta a kan dugadugansa, wasu kuma suna dauke shi zuwa gwiwowinsa, wasu kuma suna daukarsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Kowane bawa za a tayar da shi ranar tashin kiyama a cikin yanayin da ya mutu a kansa
عربي الإنجليزية الأوردية
"Lallai Allah -Maigirma da Daukaka- zai ce Ranar Al-kiyama ya kai Dan Adam nayi rashin lafiya amma baka dubani ba"
عربي الإنجليزية الأوردية
"Babu wani annabi fa sai ya gargadi Mutanensa Mai Ido daya Makaryaci
عربي الإنجليزية الأوردية
Shin kun san waye muflis (wanda aka yi wa wasoso)?
عربي الإنجليزية الأوردية
Babu wani ma'abocin zinare ko azirfa, da ba ya bada haƙƙinsu daga garesu, sai a ranar alƙiyama ya kasance za'a ƙerasu a siffar alluna na wuta
عربي الإنجليزية الأوردية
Ubangiji na yayi mun Al-qawari shigar da Al-umma ta Dubu Saba'in ba tare da Hisabi, kuma babu Azaba kuma kowace Dubu Saba'in wata Dubun da Kyauta Uku da kyaututtukan Ubangiji na
عربي الإنجليزية الأوردية
Ubangijinmu zai yaye Maqyagyamarsa, sai kowane Mumini yayi sujada a gare shi Mace da Namiji, sai Waxanda suka kasance suna Sujada a Duniya saboda riya da jiyarwa su tsaya, sai su tafi suyi Sujada sai bayansu ya Sandare baki xaya
عربي الإنجليزية الأوردية
Ya Manzon Allah, Shin zamu ga Ubangijinmu ? ya ce: Shin kuna iya ganin Rana? da Wata idan gari yai wasai?
عربي الإنجليزية الأوردية
A iyakokin Madina Mala'iku Annoba da Dujal basa shigar ta
عربي الإنجليزية الأوردية
Duk wanda ya ce a yayin da ya ji kiran sallah: (Ya Allah, Ma’abocin wannan cikakken kira da sallah da za'a tayar, Ka bai wa [Annabi] Muhammad al-Wasila da al-Fadila, kuma Ka tashe shi a matsayi abin yabo wanda Ka yi masa alƙawarin sa), ceto na zai halatta a gare shi ranar alƙiyama
عربي الإنجليزية الأوردية
Sunyi Gaskiya, lallai su ana yi musu Azaba Azabar da Dabbobi suke ji baki xayansu
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa idan ɗayanku ya mutu za’a bijiro masa da mazauninsa safiya da maraice
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai wannan al'amarin zai kai inda dare da rana suka kai, kuma Allah ba Zai bar wani gidan bulo ko na gashi ba sai Allah Ya shigar da wannan addinin cikinsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai Allah ba ya zalintar mumini wani kyakkyawa, za'a ba shi a duniya kuma za’a yi masa sakayya da ita a lahira
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai daga cikin alamomin tashin Alkiyama, za’a dauke ilimi, jahilci zai yi yawa, zina zata yawaita, za’a yawaita shan giya, maza za su yi karanci, mata za su yi yawa, har sai ya kasance mata hamsin mutum daya ne yake kula da su
عربي الإنجليزية الأوردية
Alkiyama ba za ta tsaya ba har sai mutum ya wuce wani kabari sai ya ce: Ina ma dai ni ne a wurin nan
عربي الإنجليزية الأوردية
Alkiyama ba zata ta shi ba har sai kun yaki Yahudawa, har sai dutsen da a bayansa akwai bayahude ya ce: Ya kai Musulmi, wannan bayahude ne ka kashe shi
عربي الإنجليزية الأوردية
Na rantse da wanda raina yake a hannunSa, Ibnu Maryam (Annabi Isa) ya kusa ya sauka a cikinku yana mai hukunci mai adalci, sai ya karya gicciyayye (cross), ya kashe alade, ya sarayar da jizya, dukiya ta yawaita har babu wanda zai karbeta
عربي الإنجليزية الأوردية
Alkiyama ba zata tashi ba har sai rana ta bullo ta mafadarta, idan ta bullo mutane suka ganta sai su yi imani gaba dayansu
عربي الإنجليزية الأوردية
Alkiyama ba zata tsaya ba har sai zamani ya kusantowa juna
عربي الإنجليزية الأوردية
Allah Zai damke kasa, Zai ninke sammai da hannunSa na dama, sannan Ya ce: Ni ne sarki, ina sarakunan kasa
عربي الإنجليزية الأوردية
Tafkina tafiyar wata ne, ruwansa ya fi nono fari, kamshinsa ya fi almiski kanshi
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai ni ina kan tafkina har in kalli wanda zai zo ya iso daga cikinku, za'a rike wasu mutane a kusa da ni, sai in ce: Ya Ubangiji daga gareni ne daga al'ummata ne
عربي الإنجليزية الأوردية
Na rantse da wanda ran Muhammad yake a hannunSa, kofunansa sun fi yawan adadin taurarin sama
عربي الإنجليزية الأوردية
Za’a zo da mtuwa kamar siffar farin rago da sirkin baki
عربي الإنجليزية الأوردية
Wutarku wani yankine daga yanki saba'in daga wutar Jahannama
عربي الإنجليزية الأوردية
Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya zantar damu alhali shi mai gaskiya ne abin gasgatawa: "Lallai cewa halittar dayanku ana tarota a cikin mahaifiyarsa yini arba'in da dare arba'in
عربي الإنجليزية الأوردية
Annabi - tsira da amincin Allah su tabbata agare shi - ya ambaci wani abu, sai ya ce: "Wannan a lokacin tafiyar ilimi kenan
عربي الإنجليزية الأوردية
Za'a kirga a binda suka ha'inceka suka saba maka suka yi maka karya, da kuma ukubar da ka yi musu
عربي الإنجليزية الأوردية
Shin wanda ya tafiyar da shi akan kafafuwa biyu a duniya bai zama yana da iko akan ya tafiyar da shi akan fuskarsa ranar Alkiyama ba?
عربي الإنجليزية الأوردية
{Sannan lallai wallahi za a tambayeku a wannan yinin game da ni'ima}
عربي الإنجليزية الأوردية
Za a samu wasu mutane a ƙarshen al'ummata suna zantar da ku abin da ku da iyayenku ba ku ji ba, to, kashedinku da su
عربي الإنجليزية الأوردية
Idan kun ji ladani; to, ku faɗi irin abin da yake faɗa, sannan ku yi min salati
عربي الإنجليزية الأوردية
Namiji yana bacci yana bacci, kuma an kwace amanar daga zuciyarsa, don haka alamarta ta kasance kamar laka, to sai ya yi barci, kuma amintar da ita ta kasance daga zuciyarsa, don haka tasirinsa ya kasance kamar alamar magul
عربي الإنجليزية الأوردية
Duk wanda ya yi imani da Allah da ranar lahira, to bakonsa ya girmama ladar sa. ”Suka ce:“ Mene ne sakamakonsa? Ya Manzon Allah, ya ce: Yininsa da darensa, da karimcinsa kwana uku ne, don haka abin da ya kasance a baya sadaka ce a gare shi
عربي الإنجليزية الأوردية
Wanda raina yake a hannunsa duniya ba ta tafiya har sai wani mutum ya tsallake kabari, sai ya yi birgima a kansa ya ce: Ina ma dai in kasance wurin mai wannan kabarin, kuma babu addini a ciki. Bala'i kawai
عربي الإنجليزية الأوردية
Sa'a ba za ta tashi ba har sai Yufiretis ta janye daga dutsen zinariya don yaƙi da ita, kuma ana kashe kowane ɗari da tasa'in da tara.
عربي الإنجليزية الأوردية
Sun bar garin kamar yadda yake, ba abin da ya rufe su sai makoki
عربي الإنجليزية الأوردية
Bari a samu lokaci ga mutanen da wani mutum zai yi dawafin sadaka ta zinariya kuma ya ga ba wanda zai karba daga gare shi, kuma an ga mutum daya yana bin mata arba'in suna biye da shi.
عربي الإنجليزية الأوردية
Masu adalci na farko sun tafi na farkon, kuma tabo ya kasance kamar sha’ir ko dabino
عربي الإنجليزية الأوردية
Duk wanda ya haxiye fushi, kuma yana da ikon ya ya rama, Allah zai kirawo shi a cikin Mutane a Ranar Al-qiyama ya zava Masa daga cikin Matan Hurul-Aini abunda ya so
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai, Allah madaukaki yana cewa a ranar kiyama: Ina wadanda suke kauna a cikin Mai girma na? A yau zan yi musu inuwa a cikin inuwa ta, rana babu wata inuwa sai tawa.
عربي الإنجليزية الأوردية
"Allah Mai xaukaki zai naxe sammai da a ranar Al-qiyama sannan ya xaukesu da Hannunsa na Dama sannan ya ce: Ni ne Mai Mulki ina masu jabberanci? kuma sannan sai naxe qasa ma da Hannunsa na Hagu sannan ya ce: Ni ne Mai Mulki ina masu jabberanci?"
عربي الإنجليزية الأوردية
Allah mai girma da daukaka ya ce: Wadanda suke kauna a cikin Jalali suna da mimbarin haske wanda annabawa da shahidai suka raya shi.
عربي الإنجليزية الأوردية
Na farkonsu da na karshensu za a ci zarafinsu, sannan a fitar da su gwargwadon niyyarsu
عربي الإنجليزية الأوردية
Tsakanin ffsan fuka fukai arba'in, suka ce: Ya Abu Huraira kwana arba'in? Ya ce: Shin kun ƙi? Sai suka ce: Shekara arba'in? Ya ce: Na ki. Suka ce: Watan arba'in? Ya ce: Na ki
عربي الإنجليزية الأوردية
‌Duk wanda ya zama yana da wani abin da ya zalinci ɗan uwansa da shi na mutuncinsa ne ko wani abu to ya yi ƙoƙarin warwarewa daga gare shi a yau, tun kafin lokacin da babu dinari ko dirhami
عربي الإنجليزية الأوردية
‌Za'a tashi mutane a ranar Lahira marasa takalma tsirara kuma marasa kaciya
عربي الإنجليزية الأوردية
Mutane suna tsayuwa ne zuwa ga Ubangijin talikai har sai dayansu ya kasance ba ya cikin zabensa zuwa rabin kunnuwansa
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai ne ku bada zuwa Ma'abotansa Ranar Al-kiyama har sai anyi sakamako ga Akuya Mai kaho da Mara Kaho
عربي الإنجليزية الأوردية
Saihan da Jihan da Furat da Nil baki xayan su kogunan Al-janna ne
عربي الإنجليزية الأوردية
Wuta da Aljanna sunyi Jayayya, sai wuta ta ce: an zaveni saboda masu girman kai, da Masu jiji da Kai, kuma Aljanna ta ce: Ni kuma babu mai shiga ta sai raunanan Mutane da waxanda ba komai ba, da wacanda idonsu bai buxe da Duniya ba
عربي الإنجليزية الأوردية
Za'a tashi Mutane Ranar Al-qiyama -ko kuma ya ce Bayi= tsirara basu da Kaciya
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai kafiri idan ya aikata Kyakkyawan aiki, sai a ciyar da shi Abinci a Duniya, Kuma Mumini Saboda Allah yana masa tanadin Kyawawan lada a Lahira, kuma ya bibiye shi da arziki a cikin Duniya kan biyayyarsa
عربي الإنجليزية الأوردية
Ladanai sune mafiya tsawon wuyaye a ranar alƙiyama
عربي الإنجليزية الأوردية
Haqiqa anyi mun Wahayi cewa ku za'a Jarrabeku a cikin Qabarinku kusan Fitinar Dujal
عربي الإنجليزية الأوردية
Mune ƙarshen al'ummu, kuma waɗanda za'a fara yi wa hisabi
عربي الإنجليزية الأوردية
Ya kai Bilal, ka bani labarin mafi ƙaunar aikin da ka aikata shi a cikin musulunci
عربي الإنجليزية الأوردية
Za a sami wani khalifa daga cikin magadanku a karshen zamani, yana rokon kudi ba ya kirgawa
عربي الإنجليزية الأوردية
Idam Ranar Al-kiyama ta Kasance Allah ai Tura ga kowane Musuli Bayahude daya Ko banasare, sai yace wannan zai kwanceka daga Wuta
عربي الإنجليزية الأوردية
Ku karanta Alqurani domin zai zo Ranar Alkiyama mai ceton Ma'abotansa
عربي الإنجليزية الأوردية
Idan aka ajiye jana'iza (gawa) maza suka ɗauketa akan kafadinsu idan ta kasance ta gari ce zata ce: Ku kaini,
عربي الإنجليزية الأوردية
Za'a kusantowa halitta da rana a yinin Alƙiyama har sai ta kusa kamar gwargwadan mil daga gare su
عربي الإنجليزية الأوردية
Wanda ya haddace ayoyi goma daga farkon Suratul Kahf, za'a tsare shi daga Dujal". A cikin wata riwayar: "Daga ƙarshen Suratul Kahf
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai kana da abin da ka yi burin da kwatankwacin sa tare da shi
عربي الإنجليزية الأوردية
Allah Zai tara mutane na farko da na ƙarshe a bigire ɗaya, mai kira zai jiyar da su kuma gani zai ƙetare su, rana zata kusanto, sai baƙin ciki da takaici ya kai ga mutane abinda ba za su iya ɗauka ba, kuma ba za su iya jurewa ba
عربي الإنجليزية الأوردية
Lallai cewa farkon jama'ar da zasu shiga aljanna akan surar wata daren goma sha huɗu, sannan masu biye musu akan surar tauraro mafi tsananin haske
عربي الإنجليزية الإندونيسية
Idan zaku roƙi Allah to ku roƙe shi Firdausi
عربي الإنجليزية الإندونيسية