kase kashen kana nan rassa

lis din Hadisai

Annabi tsir da aminci Allah ya wuce wasu kabarurruka biyu, sai yace: lallai ana yi musu azaba, ba don wani babban laifi ake musu azaba ba, dayansu yakasance baya buya idan zai yi fitsari, kuma baya yin yadda zai kare kansa daga yadda fitsarin zai iya fallarsar masa,dayan kuma ya kasance mai yada annamimanci.
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan aka nemi Musulmi a cikin kabari ya ba da shaidar cewa babu wani abin bauta sai Allah, kuma Muhammadu Manzon Allah ne, to wannan shi ne abin da Madaukaki ya ce: Allah Yana tabbatar da wadanda suka yi imani da magana tabbatacciya a rayuwa da duniya
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Sunyi Gaskiya, lallai su ana yi musu Azaba Azabar da Dabbobi suke ji baki xayansu
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Idan ya yi kyau, sai ta ce: Ka zo da ni, ka kawo ni gabana, idan kuma bai inganta ba, sai ta ce: Kaitona! Ina zaka tafi dashi
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Tsakanin ffsan fuka fukai arba'in, suka ce: Ya Abu Huraira kwana arba'in? Ya ce: Shin kun ƙi? Sai suka ce: Shekara arba'in? Ya ce: Na ki. Suka ce: Watan arba'in? Ya ce: Na ki
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci
Haqiqa anyi mun Wahayi cewa ku za'a Jarrabeku a cikin Qabarinku kusan Fitinar Dujal
عربي Turanci Fassara Yaren Faransanci