عن جابر بن عبد الله -رضي الله عنهما- قال: قال رسول الله -صلى الله عليه وسلم-: «يُبْعَثُ كلُّ عبدٍ على ما مات عليه».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...
An rawaito daga Jabir Bn Abdullah -Allah ya yarda da su- "Kowane bawa za a tayar da shi ranar tashin kiyama a cikin yanayin da ya mutu. a kansa"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]
Kowane bawa za a tayar da shi ranar tashin kiyama a cikin yanayin da ya mutu.