عن جابر بن عبد الله رضي الله عنهما قال: قال رسول الله صلى الله عليه وسلم : «يُبْعَثُ كلُّ عبدٍ على ما مات عليه».
[صحيح] - [رواه مسلم]
المزيــد ...

Wannan Fassarar tana Buƙatar Ƙarin Bita da Zurfafawa (Ingantawa).

An rawaito daga Jabir Bn Abdullah -Allah ya yarda da su- "Kowane bawa za a tayar da shi ranar tashin kiyama a cikin yanayin da ya mutu. a kansa"
[Ingantacce ne] - [Muslim ne ya rawaito shi]

Bayani

Kowane bawa za a tayar da shi ranar tashin kiyama a cikin yanayin da ya mutu.

Manufofin Fassarorin
Yare: الإنجليزية الأوردية الإسبانية Kari (16)