عن عبد الله بن مَسعود رضي الله عنه قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صلى الله عليه وسلم : «أَوَّلُ مَا يُقْضَى بَيْنَ النَّاسِ يَوْمَ الْقِيَامَةِ فِي الدِّمَاءِ».
[صحيح] - [متفق عليه، واللفظ لمسلم]
المزيــد ...

Daga Abdullahi Dan Mas'ud Allah ya yarda da shi- zuwa ga Annabi: "Farkon abin da zaa fara yin hukunci akansa ran kiyama shi ne jinane."
Ingantacce ne - Bukhari da Muslim Suka Rawaito shi amma lafazin na Muslim ne

Bayani

Allah zai yiwa halittunsa hisabi ranar kiyam, sannan sai yayi hukunci a tsakaninsu da adalcinsa, zai fara da abin da ya shafi zalunci, kasancewar jinane sune mafi girman abu cikin zalunci sune farkon abin da za'a fara dasu a wannan ranar, wannan a tsakanin bayi kenan, amma game da ayyukan bayi kuwa salla itace farkon abin da za'a kalla.

Fassara: Turanci Fassara Yaren Faransanci Sifaniyanci Turkiyanci urdu Indonisiyanci Bosniyanci Rashanci Fassarar Bangaliyanci Fassara da Yaren Chanise Farisanci Tagalog Kwafar laakwalwar zuwa bugere fassara Vietnam Sinhalese Uighur Kurdawa Portuguese Malayalam Swahili Yaran Tamili Yaran Tailand bushtu Asami السويدية الأمهرية الهولندية الغوجاراتية الدرية
Manufofin Fassarorin