عن عبد الله بن عمر رضي الله عنهما أن رسول الله صلى الله عليه وسلم قال: «يقوم الناس لرب العالمين حتى يَغِيبَ أحدهم في رَشْحِهِ إلى أَنْصَافِ أُذُنَيْهِ».
[صحيح] - [متفق عليه]
المزيــد ...

Wannan Fassarar tana Buƙatar Ƙarin Bita da Zurfafawa (Ingantawa).

Daga Abdullah bn Omar - Allah ya yarda da shi - cewa Manzon Allah - tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi - ya ce: "Mutane suna tsayuwa ne zuwa ga Ubangijin talikai har sai dayansu ya kasance ba ya cikin zabensa zuwa rabin kunnuwansa".
[Ingantacce ne] - [Bukhari da Muslim suka Rawaito shi]

Bayani

Mutane suna tashi daga kaburburansu zuwa ga Ubangijin talikai don saka musu har sai da wasunsu sun yi zufa har sun kai rabin kunnensa.

Manufofin Fassarorin
Yare: الإنجليزية الأوردية الإسبانية Kari (14)